Sheikh Muhammad Umar Rijiyar Lemo, malamin addinin Musulunci a Najeriya, yayi kira da hukumomi da suyi adalci akan Yaran jihar Kano wadanda aka mayar dasu Kiristoci. Makonnin da suka gabata... Read more
Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai Assalamu Alaikum Ya ku ‘yan uwana masu kima da daraja! Kamar yadda kuka sani, sanannen dan siyasar nan, tsohon Gwamnan Kano, tsohon Minista, tsohon Sa... Read more
A wani sabon faifen bidiyo da Sheikh Abdullah Gadon Kaya ya fitar da matsayin raddi ko martani ga abinda ake zargin Yan Kwankwasiyya da yiwa Ministan Najeriya ihun, yayi kakkausar suka. Shei... Read more
Babban Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa; Yi wa Mata kaciya, ba addini bane. Malamin ya kara da cewa “Cutarwa ne kuma bashi da madafa a addinin Musulunci.” DABO F... Read more
Da safiyar yau Asabar, an wayi gari da wani labarin da wata tashar Youtube mai suna Gimbiya TV ta wallafa wani bidiyo inda ta sa masa sunan “Kabude Bodar tinda ba ta Uban*** bace, inji Dahir... Read more
Tsohon shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Daurawa, yayi kira tare da yin suka akan Hukumar tace fina-finai da wakoki ta jihar Kano. Ya bayyana cewa ana kama ‘yan fim, a kyal... Read more
Sheikh Dahiru Bauchi, mataimakin shugaban Fatawa a Najeriya, ya bayyana yacce ta kasance biyo bayan rahotannin harbe-harbe da aka samu a gidanshi. Sashin Hausa na Legit.ng ya rawaito daga Ja... Read more
Sheikh Dahiru Usman Bauchi, babban Malami a Najeriya, Mataimakin shugaba a kwamitin Fatawa na Najeriya, Shugaban darikar Tijjaniyya. An haifi Sheikh Dahiru Usman Bauchi a garin Nafada da a y... Read more
Babban Malamin addinin Islama a Najeriya, mataimakin shugaba a Kwamitin Fatawa na Najeriya, Jagoran darikar Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya bayyana cewa yana da ‘ya’ya guda 70 tar... Read more
Kadan daga cikin tarihin Dr Isa Ali Pantami; An haifi Dr Isa Ali Ibrahim Pantami a ranar 20 ga watan Oktobar 1972 a unguwar Pantami dake Gombe, jihar dake Arewa maso Gabashin Najeriya. Isa P... Read more
Fitacce daga cikin Malaman addinin Islama a fadin duniya, Mufti Menk Isma’il a bayyana cewa daliban jami’ar Alqalam dake jihar Katsina sun bashi kunya. Mufti Menk yayi wannan jaw... Read more
Sheikh Muhammad Bn Uthman Kano, babban limamin masallacin Sahaba dake jihar Kano yace dukkanin wani wanda yace azumin ‘Sittu Shawwal’ ya fada ne dan jahilci, shubha ko neman suna... Read more
https://www.facebook.com/AhmadAbubakarMahmudGumi/videos/342826723096342?sfns=xmwa Latsa domin alamar "Play" domin kallon bidiyon. Read more
Sheikh Dr Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa yin azumin sittu Shawwal bashida asali, asalima yinshi Bidi’a ne bisa wani babi daya karanto daga Cikin Muwadda Maliku. Sheikh Gumi yayi k... Read more
Babban Limamin masallacin Waje, Wazirin Kano Murabus, Sheikh Muhammad Nasir Muhammad ya bayyana kokenshi kan yacce al’ummar Najeriya suka tsinci kawunansu na gurbataccen jagoranci. Maj... Read more
Sheikh Dr Ahmad Abubakar Gumi ya ce ” MAKARYACI NE WANDA YACE KOMAI NA TAFIYA DAIDAI A NAJERIYA .” Dr. Gumi ya bayyana haka ne a wajen tafsirin Al-Kur’ani da yake gabatarwa... Read more
Sheikh Dr Isa Ali Pantami, daraktan hukumar NITDA, yace yazamewa ‘yan siyasa dole su rika girmama sarakunan gargajiya saboda irin amfanin da suke yiwa al’umma. DaboFM ta tattara... Read more
Sheikh Dr Isa Ali Pantami, daraktan hukumar NITDA, yace yazamewa ‘yan siyasa dole su rika girmama sarakunan gargajiya saboda irin amfanin da suke yiwa al’umma. DaboFM ta tattara... Read more
Fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman ya magantu akan rikicin daya barke tsakanin tsagin gwamnatin da masarautar jihar Kano. Sheikh Bauchi ya magantu da cewa lallai abinda ya... Read more
A cigaba da karatun tafsirin Al-kur’ani mai girma da Sheikh Dr Isa Ali Pantami yake gabatarwa a cikin watan Ramadan, wanda yake gudanarwa a garin Abuja, jiya 9 ga watan Ramadan, 1440,... Read more