Ganduje: Za a daura auren Zaurawa 1,500 gobe a masallacin Wazirin Kano Murabus dake Fagge

by Dabo Online
0 comments

A cigaba da shirin aurar da zaurawa wanda Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Ganduje, za’a daura auren ne a gobe LAHADI, a masallacin Juma’a dake Fagge.

Hakan na zuwa ne bayan da muka samu labarin daga shuwagabannin tsare-tsaren bikin daurin auren.

Hotunan wasu daga cikin kayan dakin amaren dai dai lokacin da ake shigar dasu harabar karamar Hukumar FAGGE.

2199CEA4 8806 4321 8E94 31C71D87FC6B - Dabo FM
0FD9E790 7051 40C1 9B42 716464A7E378 - Dabo FM
682A4F46 B7E8 42DF A922 13374AAA6B78 - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00