Jaruman Kannywood sun ce lokacin ya yi da ya kamata shugaba Buhari ya rika yi musu jake ko ta’aziyya idan dayansu ya mutu. Jarumar masana’antar, Mansura Isa ce ta fara yin ƙorafin bayan shugaba Buhari ya miƙa sakon …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso ya nesa kanshi daga raɗe-raɗin da a ke yi cewar zai sauya sheƙa daga PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya. Kwankwaso ta …