Fitaccen mawakin Afrika, David Adeleke, ya bayyana cewa idan a ka yi magudi a zaben gwamnan jihar Osun na wannan shekarar, zai kai ƙara wajen shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump Davido ya bayyana haka ne a wani shirin …
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, ta rufe asusun bankin gwamnatin jihar Osun na bankin First Bank, kwanaki 10 kafin babban zaɓen gwamnan jihar da …