Wasu fusatattun matasa sun cinna wa motar Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) wuta bayan wani hatsari da ya faru a yankin Kwanar Dawaki da ke Kano. DABO FM ta tabbatar da cewar lamarin …
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, ta rufe asusun bankin gwamnatin jihar Osun na bankin First Bank, kwanaki 10 kafin babban zaɓen gwamnan jihar da …