Mallam Ali Nuhu, fitaccen mai sharhi kan al’amuran yau da kullum a kafafen sadarwa ya bayar da labarin yadda ta faru da shi tsakaninshi da wani jami’in hukumar FRSC a …
Dabo Online
-
Labarai
Matata ta hana mahaifinta ba ni aiki, kai ni kasar waje da kuma canza mun mota – Wani miji ya koka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani magidanci ya koka kan yadda ya ce matarshi ta hana mahaifinta yi masa alheran da ya saba tin farkon aurensu, ya ce yana kiran al’umma da su saka baki …
-
LabaraiBabban Labari
Wata uwa ta siyar da jaririyarta a kan N2.9m, an ba ta N300,000 ba a cika mata ragowar ba a Anambra
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar SASA mai yaƙi da ayyukan da suka shafi tilastawa mutane aikata laifuka ta Jihar Anambra, tare da haɗin gwiwar Ma’aikatar Harkokin Mata da Jin Daɗin Al’umma ta jihar, sun …
-
Fitaccen mawakin Afrika, David Adeleke, ya bayyana cewa idan a ka yi magudi a zaben gwamnan jihar Osun na wannan shekarar, zai kai ƙara wajen shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump …
-
Labarai
Fursuna mai jiran hukunci kisa ya yi ‘Live’ a Tiktok, an sauke jami’ai 3 a kan lamarin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta sauke jami’in da ke kula da Gidan Yarin Ibara da ke Abeokuta, Jihar Ogun, tare da wasu manyan jami’ai biyu, …
-
LabaraiBabban Labari
Yan sanda sun kama mutumin da ‘ya kashe mahaifinshi’ ya jefa a cikin Rijiya a Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama wani magidanci mai suna Peter Sinamai mai shekaru 40 bisa zargin hallaka mahaifinshi tare da jefa shi cikin rijiya. Rundunanar ta …
-
Taskar Malamai
Babu laifi bayar da cin hanci idan an tilasta maka don samun aikin da ka cancanta – Sheikh Ibrahim Khalil
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce babu laifi a kan wanda ya bayar da cin hanci idan an tilasta masa don ya samu aikin da …
-
Bankin Zenith ya tabbatar da cewa wasu masu kutse ta yanar gizo sun samu damar shiga wani ɓangare na bayanansa, lamarin da ya sa aka fallasa wasu ƙananan bayanan kwastomomi …
-
LabaraiTarihiTaskar Magabata
Tarihin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II: Sarki ya cika shekaru 65
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTarihin Sarkin Kano: Muhammad Sunusi II Tarihin Sarkin Kano: Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya cika shekaru 65 a duniya a yau, Juma’a 31 ga Yuli, 2026. An …
-
Taskar MatasaLabaraiSiyasa
Shugaban karamar hukuma ya koma sana’ar dinki bayan kotu ta cire shi a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso, Hon Ghali Abdullahi Basaf ya koma sana’ar ɗinki bayan da kotu ta kwace kujerarshi a watannin da su ka gabata. Yan jami’iyyar NNPP ta yi …
-
Na Ƙware Wajen Jan Hankalin Maza, Amma Idan Sun Kamu Da Soyayyata Sai In Yaudaresu” Wata budurwa ta bayyana yadda ta saba jan hankalin maza har su kamu da sonta, …
-
LabaraiSiyasa
Tattaunawa da yan ta’adda karfi za ta kara musu – Martanin Ganduje ga Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban jami’iyyar APC na Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce mayar da martani zuwa ga ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a jami’iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso kan …
-
Shugaban jami’iyyar ADC na jihar Gombe, Alhaji Ya’u Danladi ya fice daga jami’iyyar zuwa jami’iyyar PDP. Alhaji Yau ya sanar da ficewartashi ne ranar Litinin bayan ya aike takardar ficewar …
-
LabaraiSabon Labari
INEC ta bude shafin daukar aiki, ga yadda za ku nema
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara buɗe shafin neman aiki daga ‘yan Najeriya a shekarar 2026. Kamar yadda DABO FM ta gano, hukumar ta buɗe shafin …
-
LabaraiBincike
Kudaden kadarorin Malami da a ka kwace za isa a gina ajujuwa 50,172 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Laraba ne dai wata babbar kotun a Najeriya da ke da zama a Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kadarori guda 48 mallakin Abubakar Malami, tsohon Ministan …
-
Labarai
Inyamurai ba makiyanmu bane, lokaci ya yi da za mu hada kai – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon Gwamnan Jihar Kano kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa yankin kudu maso gabashin Najeriya ba makiyan ‘yan …
-
Jami’iyyar PDP da wasu jami’iyyu a Najeriya ba su aike da sunan kowane ɗan takara da zai yi musu takarar shugabancin Najeriya ba. Sauran jami’iyyun sun haɗa da APGA da …
-
LabaraiBabban Labari
Zamfara: Masu Garkuwa Sun Yi Garkuwa Da Sabbin Sojoji Uku
by Dabo Onlineby Dabo Online……, Su na Neman Kudin Fansa Nira Miliyan 50 Wasu mutane da ake zargin ’yan fashin daji ne sun yi garkuwa da sabbin sojojin kasar nan guda uku wadanda suka …
-
Labarai
Jami’ar KUST Kano ta dakatar da ɗalibai 10 da su ka ci zarafin ɗaliba mai sanye da Abaya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’ar Kimiyya da Fasaha ta jihar Kano ‘KUST’ ta dakatar da ɗalibanta 10 da aka samu da hannu a cin zarafin wata ɗaliba. Hukumar ta ce kuma tana cigaba da …
-
Labarai
Lokaci ya yi da za a tunkari zaluncin da Isra’ila ke yi wa Falasdinawa – Erdogan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bayyana cewa a yayinda mafi yawancin kasashen duniya suka rungume hannu, Turkiyya ba za ta taba yin shiru ba a cin zarafin da …
