Asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano da ke jihar Kano ya fitar da sabon daftarin yadda masu zuwa dubiya za su riƙa shiga asibitin. DABO FM ta tattara cewar a …
Dabo Online
-
Labarai
Gwamnatin Kano ta kashe sama da N26bn wajen gyaran gidan gwamnati da tafiye-tafiyen gwamna
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahoton da ya nuna cewa Gwamnatin Jihar Kano ta kashe kusan Naira biliyan 26.5 wajen gudanarwar gidan gwamnati, ofishin gwamna da kuma tafiye-tafiye a cikin watanni shida na farkon shekarar …
-
Babban Labari
A jihar Ogun, NDLEA ta kama tsohuwa yar shekara 101 mai siyar da tabar wiwi a leda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar da ke hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya reshen jihar Ogun, ta kama wata tsohuwa yar shekara 101 da ake zargi da siyar da tabar wiwi. An …
-
Gobara ta tashi a wani gini mai ɗauke da ofisoshi a Kasuwar ’Yan Canji da aka fi sani da WAPA, da ke ƙaramar hukumar Fagge a birnin Kano. Wutar ta …
-
LabaraiBabban LabariManyan Labarai
An kama wata mata da zargi sace jariri, ta kai wa danginta a matsayin ita ce ta haihu a jihar Kebbi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ’Yan Sandan Jihar Kebbi ta kama wata matashiya mai shekaru 19 a ƙaramar hukumar Zuru, bisa zargin satar jariri da kuma kai shi wajen mijinta tana gabatar da shi …
-
Kiwon LafiyaTaskar Malamai
Takaddama ta barke tsakanin Sheikh Asadussunah da Dr. Ayuba a kan abinicn masu ciwon Siga
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTakaddama ta ɓarke tsakanin fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Asadussunah, da ƙwararren likitan sinadaren jiki na Asibitin Koyarwa na Abubakar Tafawa Ɓalewa, Dr. Ayuba Mugana, kan wani bidiyo da …
-
Labarai
Yadda jami’in FRSC ya karbi cin hancin N30,000 a wajena, ashe ya manta wayarshi a motata – Direba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMallam Ali Nuhu, fitaccen mai sharhi kan al’amuran yau da kullum a kafafen sadarwa ya bayar da labarin yadda ta faru da shi tsakaninshi da wani jami’in hukumar FRSC a …
-
Labarai
Matata ta hana mahaifinta ba ni aiki, kai ni kasar waje da kuma canza mun mota – Wani miji ya koka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani magidanci ya koka kan yadda ya ce matarshi ta hana mahaifinta yi masa alheran da ya saba tin farkon aurensu, ya ce yana kiran al’umma da su saka baki …
-
LabaraiBabban Labari
Wata uwa ta siyar da jaririyarta a kan N2.9m, an ba ta N300,000 ba a cika mata ragowar ba a Anambra
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar SASA mai yaƙi da ayyukan da suka shafi tilastawa mutane aikata laifuka ta Jihar Anambra, tare da haɗin gwiwar Ma’aikatar Harkokin Mata da Jin Daɗin Al’umma ta jihar, sun …
-
Fitaccen mawakin Afrika, David Adeleke, ya bayyana cewa idan a ka yi magudi a zaben gwamnan jihar Osun na wannan shekarar, zai kai ƙara wajen shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump …
-
Labarai
Fursuna mai jiran hukunci kisa ya yi ‘Live’ a Tiktok, an sauke jami’ai 3 a kan lamarin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta sauke jami’in da ke kula da Gidan Yarin Ibara da ke Abeokuta, Jihar Ogun, tare da wasu manyan jami’ai biyu, …
-
LabaraiBabban Labari
Yan sanda sun kama mutumin da ‘ya kashe mahaifinshi’ ya jefa a cikin Rijiya a Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama wani magidanci mai suna Peter Sinamai mai shekaru 40 bisa zargin hallaka mahaifinshi tare da jefa shi cikin rijiya. Rundunanar ta …
-
Taskar Malamai
Babu laifi bayar da cin hanci idan an tilasta maka don samun aikin da ka cancanta – Sheikh Ibrahim Khalil
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce babu laifi a kan wanda ya bayar da cin hanci idan an tilasta masa don ya samu aikin da …
-
Bankin Zenith ya tabbatar da cewa wasu masu kutse ta yanar gizo sun samu damar shiga wani ɓangare na bayanansa, lamarin da ya sa aka fallasa wasu ƙananan bayanan kwastomomi …
-
LabaraiTarihiTaskar Magabata
Tarihin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II: Sarki ya cika shekaru 65
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTarihin Sarkin Kano: Muhammad Sunusi II Tarihin Sarkin Kano: Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya cika shekaru 65 a duniya a yau, Juma’a 31 ga Yuli, 2026. An …
-
Taskar MatasaLabaraiSiyasa
Shugaban karamar hukuma ya koma sana’ar dinki bayan kotu ta cire shi a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso, Hon Ghali Abdullahi Basaf ya koma sana’ar ɗinki bayan da kotu ta kwace kujerarshi a watannin da su ka gabata. Yan jami’iyyar NNPP ta yi …
-
Na Ƙware Wajen Jan Hankalin Maza, Amma Idan Sun Kamu Da Soyayyata Sai In Yaudaresu” Wata budurwa ta bayyana yadda ta saba jan hankalin maza har su kamu da sonta, …
-
LabaraiSiyasa
Tattaunawa da yan ta’adda karfi za ta kara musu – Martanin Ganduje ga Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban jami’iyyar APC na Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce mayar da martani zuwa ga ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a jami’iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso kan …
-
Shugaban jami’iyyar ADC na jihar Gombe, Alhaji Ya’u Danladi ya fice daga jami’iyyar zuwa jami’iyyar PDP. Alhaji Yau ya sanar da ficewartashi ne ranar Litinin bayan ya aike takardar ficewar …
-
LabaraiSabon Labari
INEC ta bude shafin daukar aiki, ga yadda za ku nema
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara buɗe shafin neman aiki daga ‘yan Najeriya a shekarar 2026. Kamar yadda DABO FM ta gano, hukumar ta buɗe shafin …
