Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta jihar Kano ‘KUST’ ta dakatar da ɗalibanta 10 da aka samu da hannu a cin zarafin wata ɗaliba. Hukumar ta ce kuma tana cigaba da …
Dabo Online
-
Labarai
Lokaci ya yi da za a tunkari zaluncin da Isra’ila ke yi wa Falasdinawa – Erdogan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bayyana cewa a yayinda mafi yawancin kasashen duniya suka rungume hannu, Turkiyya ba za ta taba yin shiru ba a cin zarafin da …
-
Labarai
Yadda ‘yan mata su ka ba wa hammata iska wajen siyan gwanjon Abaya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayan zancen yayin shigar Abaya tsakanin ‘yan mata a wannan sallar, al’amarin su ka yi da janyo cece-kuce tsakanin al’umma a shafukan sada zumunta. Ba iya shafukan sada zumunta …
-
Labarai
Majalissar Dattawa ta bankado wata badakala ta Naira tiriliyan 3 a ma’aikatun gwamnati
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar dattawan Najeriya ta bankado yadda wasu hukumomin Najeriya su ka yi dabdalar tsabar kudaden da adadinsu ya kai Naira tiriliyan 3. Kwamitin kudi majalissar karkashin jagorancin Soloman Adeola ya …
-
Labarai
Yadda ‘yan bindiga su ka kwashi mutum 47 yayin Sallar Tahajjud a Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAna zargi wasu ‘yan bindiga da kutsa wa cikin wani masallaci yayin Sallar Tahujjudi, su ka sace a ƙalla mutum 47 daga cikin masallatan. Rahotanni daga karamar hukumar Jibia da …
-
Labarai
Haɗuwar Kwankwaso, Ganduje da tarin ‘yan majalissun Kano a Saudiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje da wasu muƙarrabansa da ƴan majalissun jiha da na tarayya na jihar Kano, su na ƙasar Saudiyya domin yin Umara a cikin wannan wata …
-
Labarai
Masarautar Kano na shirin cefanar da Masallacin Idi don gina gidaje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasarautar jihar Kano karkashin Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ta yi kunnen ƙashi ga umarnin da wata babbar kotu a Kano ta bayar na dakatar da masarautar daga cefanar …
-
LabaraiNishadi
Ina jin kamar na kashe kaina saboda ƙuncin da na ke ciki – Ummi Zeezee
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohuwar shahararriyar ‘yar wasan kwaikwayo a masana’antar Kannywood, Ummi Ibrahim, ta bayyana cewar tana cikin rayuwar ƙunci. Jarumar da aka fi sani da Ummi Zeezee ta ce a yanzu tana …
-
Labarai
Buhari ya yi jimamin rasuwar Dangalan, ya bayyanashi a matsayin mutum mai tsari da ka’ida
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna jimaminsa ga rasuwar gwarzon dan siyasa, daya daga Iyayen NEPU da PRP, Muhammadu Dauda Dangalan da ya rasu a ranar Asabar. Shugaban ya fitar …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje ya bayyana rasuwar Dattijo Dauda Dangalan a matsayin babban rashi a Kano da Najeriya. A cikin sakon ta’aziyyar da gwamnan ya aike wa iyalan …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Sheikh Abduljabbar ya karɓi gayyatar yin muƙabala da wasu malaman Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta aike da goron gayyatar zama mukabala tsakankin Sheikh Abduljabbar da wasu malamai a jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar Kwamishinan addinai na jihar Kano, Dr …
-
Labarai
Yan Bindiga sun sake harar wata makaranta a Kagara, sun sace mutum 7
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan bindiga sun sake koma wa garin Kagara da ke jihar Neja a Najeriya, sun sace mutum 7. Rahotanni sun bayyana cewa yan bindigar sun afka makarantar GTC Kagara da …
-
Labarai
Ganduje ya sanya ranar muƙabala tsakanin Malaman Kano da Sheikh Abduljabbar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta sanya ranar yin mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru da wasu malaman jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar gwamnatin ta sanya ranar 7 ga watan …
-
Rahotanni sun tabbatar da wani hari da yan bindiga su ka kai a jihar Zamfara in da suka sace dalibai mata sama da 300. Hakan na zuwa ne kwana 8 …
-
Labarai
Abubuwan fashewa sun fashe a Igabin jihar Kaduna, sun jikkata yara 7
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu abubuwan fashe da ba a san ko mene ne ba sun tashi a unguwar Mangwaro ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewar fashewar abubuwan ya yi sanadiyyar jikkata wasu …
-
Labarai
Ibadan: An cigaba da afka wa Hausawa a harin ta’addanci, an kona shaguna da Masallatai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn cigaba da afka wa Hausawa da ke jihar Oyo a shagunansu da ke kasuwar Sasa a jihar. ‘Yan ta’addar sun cigaba da kona shaguna da da masallatai mallakar mutanen …
-
Labarai
Mawaƙi Peter Okoye ‘Psquare’ ya yi Allah-wadai da kisan Hausawa a ta’addancin Ibadan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMawakin Peter Okoye na tsohon kamfanin Square Records da aka fi sani da PSquare, ya yi Allah-wadai da kisan da a ka yi wa Hausa a birnin Ibadan na jihar …
-
LabaraiRa'ayoyi
Buhari yana ingiza wutar yaƙin basasa a Najeriya – Kperogi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFaruk Adamu Kperogi, ɗaya daga fitattun tsofaffin ‘yan jarida a Najeriya ya ce shugaba Muhammadu Buhari yana ingiza wutar yakin basasa kasar. Kperogi, yanzu haka malami a sashin koyar da …
-
Labarai
A Gaggauce: Ganduje ya sanya wurin da za a yi muhawara tsakanin malaman Kano da Sheikh Abduljabbar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta sanar da wurin da za a zauna domin tsefe aya daga tsakuwa tsakanin malaman jihar Kano da Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru Kabara. Tin dai a makon …
-
Ƙungiyar Kano Pillars da a ke wa take da ‘Sai Masu Gida’ sun samu nasara a kan takwararsu ta Ifeanyi Ubah a yau Litinin a gasar Firimiya League ta Najeriya. …
