Mallam Ali Nuhu, fitaccen mai sharhi kan al’amuran yau da kullum a kafafen sadarwa ya bayar da labarin yadda ta faru da shi tsakaninshi da wani jami’in hukumar FRSC a …
Labarai
-
Labarai
Matata ta hana mahaifinta ba ni aiki, kai ni kasar waje da kuma canza mun mota – Wani miji ya koka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani magidanci ya koka kan yadda ya ce matarshi ta hana mahaifinta yi masa alheran da ya saba tin farkon aurensu, ya ce yana kiran al’umma da su saka baki …
-
LabaraiBabban Labari
Wata uwa ta siyar da jaririyarta a kan N2.9m, an ba ta N300,000 ba a cika mata ragowar ba a Anambra
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar SASA mai yaƙi da ayyukan da suka shafi tilastawa mutane aikata laifuka ta Jihar Anambra, tare da haɗin gwiwar Ma’aikatar Harkokin Mata da Jin Daɗin Al’umma ta jihar, sun …
-
Fitaccen mawakin Afrika, David Adeleke, ya bayyana cewa idan a ka yi magudi a zaben gwamnan jihar Osun na wannan shekarar, zai kai ƙara wajen shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump …
-
Labarai
Fursuna mai jiran hukunci kisa ya yi ‘Live’ a Tiktok, an sauke jami’ai 3 a kan lamarin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta sauke jami’in da ke kula da Gidan Yarin Ibara da ke Abeokuta, Jihar Ogun, tare da wasu manyan jami’ai biyu, …
-
LabaraiBabban Labari
Yan sanda sun kama mutumin da ‘ya kashe mahaifinshi’ ya jefa a cikin Rijiya a Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama wani magidanci mai suna Peter Sinamai mai shekaru 40 bisa zargin hallaka mahaifinshi tare da jefa shi cikin rijiya. Rundunanar ta …
-
Wasu fusatattun matasa sun cinna wa motar Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) wuta bayan wani hatsari da ya faru a yankin Kwanar Dawaki da ke …
-
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, ta rufe asusun bankin gwamnatin jihar Osun na bankin First Bank, kwanaki 10 kafin babban zaɓen gwamnan jihar da za a …
-
Bankin Zenith ya tabbatar da cewa wasu masu kutse ta yanar gizo sun samu damar shiga wani ɓangare na bayanansa, lamarin da ya sa aka fallasa wasu ƙananan bayanan kwastomomi …
-
Ana fargabar cewa akalla mutum 18 sun rasa rayukansu bayan wani kwale-kwale ya kife da su yayin da suke ƙoƙarin tserewa harin ‘yan ta’adda a ƙauyen Tsamaye, da ke ƙaramar …
-
Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta sanar da cewa za a daina buga fasfo a wasu cibiyoyi guda 10 na hukumar da aka ɗade ana aikin buga fasfo. Hukumar …
-
LabaraiTarihiTaskar Magabata
Tarihin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II: Sarki ya cika shekaru 65
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTarihin Sarkin Kano: Muhammad Sunusi II Tarihin Sarkin Kano: Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya cika shekaru 65 a duniya a yau, Juma’a 31 ga Yuli, 2026. An …
-
Taskar MatasaLabaraiSiyasa
Shugaban karamar hukuma ya koma sana’ar dinki bayan kotu ta cire shi a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso, Hon Ghali Abdullahi Basaf ya koma sana’ar ɗinki bayan da kotu ta kwace kujerarshi a watannin da su ka gabata. Yan jami’iyyar NNPP ta yi …
-
DABO FM ta tabbatar da cewa ruwan sama mai ƙarfi da aka yi ya haddasa ambaliya a wasu sassan ƙaramar hukumar Fagge da ke Kano, inda mazauna da dama suka …
-
LabaraiSiyasa
Tattaunawa da yan ta’adda karfi za ta kara musu – Martanin Ganduje ga Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban jami’iyyar APC na Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce mayar da martani zuwa ga ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a jami’iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso kan …
-
LabaraiSabon Labari
INEC ta bude shafin daukar aiki, ga yadda za ku nema
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara buɗe shafin neman aiki daga ‘yan Najeriya a shekarar 2026. Kamar yadda DABO FM ta gano, hukumar ta buɗe shafin …
-
LabaraiBincike
Kudaden kadarorin Malami da a ka kwace za isa a gina ajujuwa 50,172 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Laraba ne dai wata babbar kotun a Najeriya da ke da zama a Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kadarori guda 48 mallakin Abubakar Malami, tsohon Ministan …
-
Labarai
Inyamurai ba makiyanmu bane, lokaci ya yi da za mu hada kai – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon Gwamnan Jihar Kano kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa yankin kudu maso gabashin Najeriya ba makiyan ‘yan …
-
LabaraiBabban Labari
Zamfara: Masu Garkuwa Sun Yi Garkuwa Da Sabbin Sojoji Uku
by Dabo Onlineby Dabo Online……, Su na Neman Kudin Fansa Nira Miliyan 50 Wasu mutane da ake zargin ’yan fashin daji ne sun yi garkuwa da sabbin sojojin kasar nan guda uku wadanda suka …
-
LabaraiSabon Labari
Tsofin Sojoji Sun Bukaci Gwamnati Ta Gaggauta Fara Biyan Sojoji Albashin N250k
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar tsofin sojojin Najeriya ta bukaci a gaggauta fara biyan sabon mafi karancin albashi na Naira dubu dari biyu da hamsin (N250,000) ga jami’an soji dake kan aiki a kasar. …
