9
RAbiu Bichi
Shugaban jami’iyyar PDP na jihar Kano yayi kira ga hukumar zabe ta INEC data soke zaben da ake gudanarwa yau a Kano. 23/03/19
Bichi yayi wannan kira ne a wani taron manema labarai na gaggawa daya kira a yau.
