Kano: PDP tayi kira ga INEC ta soke zaben da ake gudanarwa bisa al’amura marasa dadi da suka faru

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Shugaban jami’iyyar PDP na jihar Kano yayi kira ga hukumar zabe ta INEC data soke zaben da ake gudanarwa yau a Kano. 23/03/19

Bichi yayi wannan kira ne a wani taron manema labarai na gaggawa daya kira a yau.

RAbiu Bichi

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00