Fitaccen likitan nan mai wayar da kan mutane a kafafen sadarwa, Dr. Chinonso Fidelis Egemba ya yi ƙarin haske game da ciwon daji da yadda alamominsa su ke ɓoyewa su …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Masallacin Madina na daga cikin manyan wuraren da aka fi ziyarta a duniya domin yin sallah da kuma ziyartar Manzon Allah (SAW). Kusan duk masu zuwa Umra ko aikin Hajji …
-
An dakatar da wasan ƙarshe na gasar “AKY @ 3 Years”, wato gasar cikar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, shekara uku a kan mulki, wadda Ali Na Yara ya shirya …
-
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, ta rufe asusun bankin gwamnatin jihar Osun na bankin First Bank, kwanaki 10 kafin babban zaɓen gwamnan jihar da za a …
-
Ana fargabar cewa akalla mutum 18 sun rasa rayukansu bayan wani kwale-kwale ya kife da su yayin da suke ƙoƙarin tserewa harin ‘yan ta’adda a ƙauyen Tsamaye, da ke ƙaramar …
-
Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta sanar da cewa za a daina buga fasfo a wasu cibiyoyi guda 10 na hukumar da aka ɗade ana aikin buga fasfo. Hukumar …
-
DABO FM ta tabbatar da cewa ruwan sama mai ƙarfi da aka yi ya haddasa ambaliya a wasu sassan ƙaramar hukumar Fagge da ke Kano, inda mazauna da dama suka …
-
Labarai
Ya kamata Buhari ya rika yi mana jaje ko ta’aziyyar mutuwa – ‘Yan Kannywood da Shugaba Buhari
Jaruman Kannywood sun ce lokacin ya yi da ya kamata shugaba Buhari ya rika yi musu jake ko ta’aziyya idan dayansu ya mutu. Jarumar masana’antar, Mansura Isa ce ta fara …
-
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso ya nesa kanshi daga raɗe-raɗin da a ke yi cewar zai sauya sheƙa daga PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya. Kwankwaso ta hannun hadimin …
-
‘Yan bandiga sun sace ɗaliban makarantar Islamiyya ta je ka ka dawo su 200 a garin Tegina da ke ƙaramar hukumar Rafi a jihar. Wani mazaunin yankin, Zayyad Muhammad ya …
-
Kwamitin ganin wata a kasar Indiya mai sunan Markazi Chand Farangi Mahali da ke karakshin kulawar Maulana Khalid Rasheed, ya ce ba a ga jinjirin watan Shawwal a kasar ba. …
-
Tsohon shugaban Najeriya, Alhaji Umaru Musa ‘Yar Adua ya cika shekara 11 da rasuwa. DABO FM ta tattara cewar shugaban ya mutu ne ranar 5 ga watan Mayu na shekarar …
-
Allah Ya yi wa Alhaji Muhammadu Dauda Dangalan, daya daga cikin iyayen jami’iyyar NEPU rasuwa. Babban ‘dan mamacin, Alhaji Ali Baba Muhammad ne ya shaida wa DABO FM. Ya rasu …
-
Wasu yan bindiga sun kutsa cikin makarantar Federal College of Forestry Mechanism da ke Mando a jihar Kaduna. BBC ta bayyana cewar yan bindugar sun ɗauki ɗalibai mata kaɗai a …
-
An saki yan matan nan da aka sace a makarantar kwana ta ‘yan mata da ke gari Jangebe da ke jihar Zamfara. Rahotanni sun tabbatar da cewa yanzu haka daliban …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar ya sallami Salihu Tanko Yakasai daga mukaminsa na hadiminsa a kafofin yada labarai. DABO FM ta tattara cewar gwamnatin ta sanar da korar Yakasai …
-
Rahotanni daga wasu majiyoyi sun tabbatar da batan Salihu Tanko Yakasai, daya daga cikin mashawartan gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje. Salihu ya yi tsokacin ne bayan labaran sace ‘yan mata …
-
Labarai
Tankar mai ta kone Almajirai 3, matar aure da wasu mutum 8 a yayin ɗiban fetur bayan motar ta faɗi
Rahotanni sun bayyana yadda wasu al’amajirai guda 3 tare da wasu mutum 8 suka kone kurmus yayin da wata tankar mai ta kama da wuta a unguwar Gawu da ke …
-
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya yi kira ga magoya bayansa da su nemi katunan zaɓe domin sauya gwamnatin APC a zaɓe mai zuwa. DABO FM …
-
Bayan rahoton DABO FM kan yadda gwamnatin Amurka take neman malaman da za su koyar da Hausa da Yarabanci, mun zaƙulo sharuɗan da masu nema za su cika. Gwamnatin ƙasar …
