Kullin al’amuran siyasar Najeriya suna kara chakudewa duba da yacce bukatar zama shugaban kasa take kara yawa a zukatan jagororin Najeriya musamman na Arewa. Jagorori irinsu Major Hamza Al-... Read more
Babban Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa; Yi wa Mata kaciya, ba addini bane. Malamin ya kara da cewa “Cutarwa ne kuma bashi da madafa a addinin Musulunci.” DABO F... Read more
Kullin al’amuran siyasar Najeriya suna kara chakudewa duba da yacce bukatar zama shugaban kasa take kara yawa a zukatan jagororin Najeriya musamman na Arewa. Ko a shekarar 2019 da ake ganin... Read more
Ranar 17 ga watan Agusta na shekarar 2018, DABO FM ta fitar da wani rahoto kan cewa; Jaruma Shraddha Arya, ta kasar Indiya ta ki kula Sarki Ali Nuhu a lokacin da ya tayata murnar zagoyowar h... Read more
Siyasar jihar Kano tana cigaba da yin zafi har bayan kammala zaben gwamnan jihar na shekarar 2019. A dai dai lokacin da tsagin Kwankwasiyya suke ganin sune halastattun wadanda lashe zabe a j... Read more
Samari dayawa sun koka kan yacce ‘yan mata a Sallar bana suka hana su naman Sallah. Samarin sunce sam basuji dadin wannan matakin da ‘yan matan suka dauka ba. DABO FM ta binciko cewa ‘yan ma... Read more
Mutane dayawa na fara shan shayi bayan tashin su da safiya. Sai dai wani sabon bincike ya nuna cewa masu kurbarshi da zafi sosai na iya janyo musu ciwon Dajin makwogwaro (Esophageal Cancer)... Read more
Sheikh Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, yayi kira ga musulmai da su guji zagi da cin mutuncin yan uwansu musulmai da shuwagabanni musamman a kafafen sadarwa. Malam ya fara da cewa:... Read more
Fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman ya magantu akan rikicin daya barke tsakanin tsagin gwamnatin da masarautar jihar Kano. Sheikh Bauchi ya magantu da cewa lallai abinda ya... Read more
A cigaba da bugun wasan kofi zakarun nahiyar Turai, kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta fitar da Barcelona da ci 4 da nema a wasan da suka buga yau Talata 7/05/2019. Dan wasa Divock Origi... Read more