Hotuna: BUK ta karrama Dr. Hafsat Ganduje ‘Goggon Kanawa’ bisa taimakonta ga bangaren Ilimi

by Dabo Online
0 comments

Uwargidan gwamnan jihar Kano, Dakta Hafsat Umar Ganduje, ta samu lambar yabo hadi da girmamawa daga Jami’ar BUK dake jihar Kano.

Kungiyar dake kula da tsari da gudanarwar Ilimi a Najeriya reshen Jami’ar ne ya baiwa Dr Hafsat Ganduje, lambar yabon ta hannun shugaban Shugaban Jami’ar Bayero, Farfesa Muhammad Yahuza Bello, a ranar Laraba.

2C6C79B7 26C9 42AD 9AEE 49EEC25D0657 - Dabo FM
FDF6ED25 CA1F 4521 8145 17629A53BA09 - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00