Kano: Zaɓaɓɓun ‘yan majalissun PDP a jihar Kano sun karbi takardar shaidar lashe zabe daga INEC

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

NYau Alhamis, 04/04/19, zababbun ‘yan majalissun jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP suka karbi shaidar lashe zabe daga hukumar INEC.

E1DA1A69 6A9C 421C A5B8 1036C40E1779 - Dabo FM

Hon Tukur Muhammad Fagge

Hukumar ta tsara baiwa dukannin ‘yan majalissun jihar Kano shaidar takardar lashe zabe a jiya Labara, sai dai hakan ya kawo tsaiko bisa bukatar PDP ga INEC domin chanza wa ‘yayanta ranar karbar takardar shaidar.

7F9883A1 BC0F 4653 967D 5EAD45B4E095 - Dabo FM

Hon Isiyaku Ali Danja

‘Yan majalissun guda 13 sun karbi takardar a babban ofishin hukumar dake cikin birnin Kano kusa da Hajj Camp dake karamar hukumar Fagge.

ACF126A5 21C8 4230 AABE A0EBA2CDAF86 - Dabo FM

Alhajin Baba, KMC

A kananan hukumomi 13 ne PDP ta samu nasarar lashe zaben yan majalissun jiha kawai.

1BF1F485 E779 49D0 AF5E FEE1756FA187 - Dabo FM

Hon Musa Umar Gama, Nassarawa

Jami’iyyar PDP ta aikewa hukumar INEC takardar ta neman alfarmar zance ranar karbar takardar bisa abinda ta kira gudun kauweca hargitsi tare da shirin jami’iyyar APC na tada hargitsi.

 

 

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00