Shugaban kasar Sudan, Omar Al-Bashir yayi murabus bayan Zanga-Zanga mafi girma a Afrika

by Dabo Online
0 comments

Shugaban KASa Sudan, Omar Al-Bashir, yayi murabus daga mukamin shugabancin kasar.

Hakan na zuwa ne dai dai lokacin da ‘yan kasar suka shafe tsawon dare biyar suna gudanar da zanga-zanga a kasar.

Zanga zangar data shiga tarihin kasancewar ta wacce ba’a taba tara mutane a zanga zanga irin wannan a kaf fadin Afrika ba.

Yanzu dai Al Bashir ya mika mulkin ne zuwa rundunar sojin kasar bayan shafa sama da shekaru 29 yana mulkar kasar.

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00