Masarautar Kano ta kira taron Addu’ar cika shekaru 5 da rasuwar Marigayi Ado Bayero

by Dabo Online
0 comments

Majalissar Masarautar jihar Kano ta shirya taron addu’a ga Marigayi Dr Ado Bayero bayan cika shekaru 5 da rasuwa.

Majalissar ta fitar da sanarwar ne bayan da gwamnatin jihar ta hanata gudanar da hawan Nassarawa bisa dalilan tsaro data fada.

DC781FB2 6D26 4E44 A22C B7DB8D08E4DD - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00