Majalissar Dokoki ta jihar Kano ta amince da yi wa dokar Majalissar Sarakunan jihar Kano kwaskwarima. Majalissar ta amince da kudurin gwamnati na nada sarkin Kano a matsayin shugaban majalissar …
Masarautar Kano
-
Gwamnatin jihar Kaduna ta zabi Malam Muhammadu Sanusi II Murabus a matsayin jigo cikin hukumar ci gaban saka hannun jari a jihar wato hukumar KADIPA. Majiyar DABO FM ta bayyana …
-
Labarai
Yanzu- Yanzu: Masu zaben Sarki sun zauna don fidda sabon Sarkin Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAwannai kadan bayan da gwamnatin jihar Kano karkashin gwamnan Abdullahi Umar Ganduje ta tsige daga kan mulkin Kano, masu nadin sarkin a Kano sun zauna domin fitar da sabon Sarki. …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Sarkin Karaye ya nada Kwankwaso mukamin ‘Makaman Karaye’ kuma hakimi mai nada sarki
Mai Martaba sarkin Karaye, Ibrahim Abubakar II ya daga likkafar mahaifin tsohon gwamnan kano Rabiu Kwankwaso, Majidadin Karaye kuma hakimin Madobi, Musa Sale Kwankwaso a matsayin daya daga cikin manyan …
-
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya ce yana aiki ta karkashin kasa domin ganin an samu masalaha tsakanin gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da sarkin Kano Muhammadu Sanusi II. …
-
Labarai
Rikicin Kano zai iya shafar Masarautun Arewa – Attahir Bafarawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahir Bafarawa ya ja hankalin cewar rikicin kirkirar sabbin masarautu a jihar Kano ka iya shafar shafar sauran masarautun jihohin arewacin Najeriya. A yayin wata …
-
Ga cikakken tarihin Marigayi Sallaman Kano, Malam Aminu Dako. Sallaman Kano Aminu Dako dan Sallaman Kano Dako an haife shi a shekarar 1945 a Lokon Zagage da ke cikin gidan …
-
Labarai
Duk da shirin sasanta tsakani, Sarki Sunusi ya kori ‘Sokon Kano’ daga fada
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai marataba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sunusi II, ya kori Sokon Kano, Alhaji Ahmad Abdulwahab daga fadar Masarautar Kano. Hakan na zuwa ne cikin kasa da awanni 24 da kwamitin …
-
Sharhi
Abubuwan da zasu iya faru wa in Sarki Sunusi ya ketare wa’adin Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyon bayan wa’adin kwana biyu da gwamnan Kano ya baiwa Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, na karba ko barranta daga shugabancin da aka nadashi, DABO FM ta tattara abubuwan da …
-
Labarai
Wa’adin da Ganduje ya bawa Sarki Sunusi na karbar shugabancin Majalissar Sarakuna zai kare gobe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRanar 21 ga watan Disamba, wa’adin da Gwamnatin jihar Kano ta bawa Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, na rubuto mata takardar karbar shugabancin Majalissar Sarakunan jihar Kano da gwamnan jihar …
-
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa a yau alhamis gamayyar kungiyoyi fiye da 35 sunyi kira da ya tsige Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ba tare da …
-
Labarai
Sarakunan Kano guda 5 basu gaisa da juna ba a taron da ya tilasta haduwarsu gaba daya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSarakunan dake karkashin Majalissar Sarakunan ta Kano, sun hadu a wajen taron yaye daliban makarantar koyar da aikin dan sanda da take garin Wudil a jihar Kano. Taron dai ya …
-
Babban malamin addinin musulunci kuma tsohon kwamandan Hisba ta jihar Kano, Malam Aminu Daurawa ya bayyana cewa gwamnata tasa an dena ganin darajar sarakuna. Rahoton mu na nan Dabo FM …
-
LabaraiTarihi
Aminu Ado Bayero ya tsige jigo a jihadin Shehu Bn Fodio wanda ya nada marigayi Ado Bayero sarki
Biyo bayan sanarwa da ta gabata daga Masarautar Bichi ta jihar Kano bisa tsige wasu hakimai guda 5 (dake karkashin Masarautar kamar yacce sabuwar dokar Sarakunan jihar ta tanada) bisa …
-
Majalisa masarautar bichi ta cire hakiman da basuyi mubayi’a ba ga Sarkin Bichi Alhaji Aminu Ado Bayero, a zaman ta na yau data gudanar a fadar masarautar Bichi. Masarautar ta …
-
Labarai
Kotu ta sake dakatar da Ganduje akan kirkirar sabuwar Majalissar Sarkunan Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu a jihar Kano wacce mai shari’a A.T Badamasi yake jagoranta ta dakatar da gwamnatin jihar Kano daga wanzar da kirkirar sabuwar Majlissar Sarakunan jihar Kano. A cikin …
-
Babbar kotun tarayya dake jihar Kano ta sanya ranar 17 ga watan nan domin fara sauraron karar da masu nada Sarki suka shigar. Karar dai na kalubantar kafa sabuwar dokar …
-
Labarai
Ganduje ya nada Sarki Sunusi shugaba a Majalissar Sarakunan Kano da wa’adin shekara 2 kacal
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahii Umar Ganduje, ya nada Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, a matsayin shugaban Majalissar Sarakuna da dattawan jihar Kano. Hakan na zuwa ne bayan tsammani da …
-
Bayan samun nasarar da Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi na sahalewar sabuwar dokar masarautu da majalisar jihar Kano ta zartar akwai yiwuwar gwamnan ya zabi Sarkin Bichi a …
-
Labarai
Kasa da awanni 24 da yin tataburza, Majalissar Kano ta aminta da kudirin Ganduje na karin masarautu 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar dokokin jihar Kano ta amince da yin dokar da zata bawa gwamnatin Kano damar kirkirar sabbin Masarautu 4 a jihar. Gwamnan jihar Kano, Dr Ganduje ya aike da kudirin …
