Juma’a: Sallah a masallacin da mutane miliyan 8 suke halarta a kasar Indiya

by Dabo Online
0 comments

Ainahin ranar wallafa rahoton: 6 ga watan Yulin 2019, maimaicin Yau.

An gudanar da sallar Idi karamar a kasar Indiya ranar 5 ga watan Yulin 2019.

638253A9 A67A 4E2C 90D6 E50D493C390A - Dabo FM

Wakilan DaboFM sunyi tattaki zuwa garin Agra dake jihar Uttar Pradesh dake kasar Indiya, jihar da take da yawan mutane sama da miliyan 208, wadanda sukafi adadin ‘yan Najeriya gaba daya.

E8D61C9F BF0C 45DF 8A2E 7FD7DA479E54 - Dabo FM

Wakilanmu sun samu halartar Sallar Idi da aka gudanar a masallacin dake cikin ginin Tarihi na Taj Mahal, ginin tarihin da yake cikin gine-gine 7 da suka fi kowanne a duniya. Gwamnatin Indiya ta fitar da kiddiga data ce sama da mutum miliyan 8 ne suka zuwa Taj Mahal a kowacce shekara.

4AEC0592 3FF9 4888 AB92 9BC8B201E1E4 - Dabo FM
Latsa alamar ”Play” domin kallon bidiyo

An shafe shekaru sama da 21 wajen ginin Taj Mahal, daga shekarar 1632 zuwa shekara 1653. Tanada girman ‘Hectares 17’.

Bidiyo. II

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00