Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 3 da yammacin yau Lahadi.
KAmar yadda hukumar ta bayyana a shafinta na yanar gizo gizo da shafin Twitter, tace adadin wadanda aka tabbatar a Najeriya ya zama 30.
Da yammacin yau da misalin karfe 5:28, an sake samun masu dauke da cutar ‘Corona Virus’ guda 3 a jihar Legas, jimillar wadanda aka tabbatar a Najeriya ya zama 30.”
Three new cases of #COVID19 have been confirmed in Lagos, Nigeria
2 cases are returning travellers and 1 is a contact of a confirmed case.
As at 05:28 pm on the 22nd of March, there are 30 confirmed cases of #COVID19 in Nigeria. 2 have been discharged with no deaths. pic.twitter.com/UQVYdkE9Xk