Home Kiwon LafiyaAlkaluman ‘Corona Virus’ ya zama 35 bayan sake tabbatar da 5 a safiyar Litinin

Alkaluman ‘Corona Virus’ ya zama 35 bayan sake tabbatar da 5 a safiyar Litinin

by Dabo Online
0 comments

Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 5 da safiyar yau Litinin.

KAmar yadda hukumar ta bayyana a shafinta na yanar gizo gizo da shafin Twitter, tace adadin wadanda aka tabbatar a Najeriya ya zama 35.

Da safiyar yau da misalin karfe 9:45, an sake samun masu dauke da cutar ‘Corona Virus’ guda 5. 2 a jihar Legas, 2 a Abuja da guda 1 a jihar Edo wanda ya hada jimillar wadanda aka tabbatar a Najeriya ya zama 35.”

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00