Zaben 2019: ‘Yan sanda sun cafke mota mai dauke da buhun dangwalalliyar kuri’a 17 a Kano

by Dabo Online
0 comments

‘Yan sanda a jihar Kano sun damke wata mota da mai dauke da buhun dangwalalliyar kuri’a da aka daddangwalawa jami’iyyar APC guda 17 a unguwar Sabon Gari.

Tini dai yan sandan suka cafke motar da matukanta don gudanar da binciken kwa kwaf.

Sauran labari yana zuwa.

9546EBB8 ED16 46AF BFE4 9D48864542B0 - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00