Manyan labaran sassan duniya cikin harshen Hausa.
Mutumin mai suna Victor Odungide ya yi wannan furuci a shafinshi na Twitter @vikolo2000 Hakan ya biyo baya ne bayan shugaba Buhari ya wallafa wani sako a shafinshi na Twitter, …
Manyan labaran sassan duniya cikin harshen Hausa.
Mutumin mai suna Victor Odungide ya yi wannan furuci a shafinshi na Twitter @vikolo2000 Hakan ya biyo baya ne bayan shugaba Buhari ya wallafa wani sako a shafinshi na Twitter, …
Sojojin sun bayyana sanarwar kwace mulkin bayan da suka kwace gudanarwar gidan radiyon kasar. A safiyar Litinin din nan ne sojojin suka bayar da sanarwa a wata tashar talabijin a …
Faifan muryar da masu fafutukar yakin neman zaben Atiku Abubakar suka fitar ya yi nuni da maganganun ministan harkar sufurin Najeriya, Rt Hon Rotimi Amaechi yana sukar gwamnatin da …
Ma’aikatar tsaron kasar Nijar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe mayakan kungiyar boko haram 280a iyakar su dake kudu maso gabashin Najeriya. An kashe yan ta’addar da adadinsu yakai 200 …
Shugban kasar Koriya ta arewa, Kim Jong Un, a ranar talata, ya bayyana cewa yana fatan yarjejeniyar da aka shimfada ta zaman lafiya a kan makamashin nukiliya da suke yi …
Allah ya yi wa tsohon shugaban kasar Najeriya, Alhaji Shehu Shagari rasuwa a yau Juma’a. Ya rasu a wani babban asibitin dake birni Abuja a Najeriya bayan fama da wata …
Ranar ashirin da biyar ga watan disambar kowacce shekara mabiya addinin kiristanci suna farin ciki a wannan rana domin muryar zagayowar ranar haihuwar Jesus. A wannan shekarar ma bata sauya …