Jami’iyyar APC a jihar Kano ta fara zawarcin sanatan Kano ta tsakiya, Sanata Rufa’i Sani Hanga na jami’iyyar NDC. Mataimakin shugaban jami’iyyar a jihar Kano, Alhaji Salisu Maje Ahmad wanda …
Dabo Online
-
LabaraiSabon Labari
Tsofin Sojoji Sun Bukaci Gwamnati Ta Gaggauta Fara Biyan Sojoji Albashin N250k
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar tsofin sojojin Najeriya ta bukaci a gaggauta fara biyan sabon mafi karancin albashi na Naira dubu dari biyu da hamsin (N250,000) ga jami’an soji dake kan aiki a kasar. …
-
Yan kasuwa a jihar Kano sun sake mamaye titin IBB, ɗaya daga cikin manyan tituna a faɗin jihar Kano. A zagayen da DABO FM ta yi, ta gane cewar duk …
-
Rahotanni sunyi ta yawo cewar “an samu mai dauke da cutar Koronabairos a babban asibitin garin Potiskum dake jihar Yobe.” Hakan na zuwa ne bayan da an kwantar da wani …
-
Gwamnatin jihar Kano ta amince da fara biyan N30,000 a matsayin mafi karancin albashi ma’aikatan jihar daga watan Disambar 2019. Ana sa ran ma’aikatan jihar zasu fara karbar albashin a …
-
Labarai
Wani Kamfanin maganin kashe kwari ya dauki mutumin da Tusarshi take kashe sauro
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJoe Rwamirana, mai shekaru 48 dake da zama a birnin Kampala na kasar Uganda, ya fara samun miliyoyin kudade bayan da kamfanunuwan maganin kwari suka gane ‘Tusarshi’ tana kashe Saura …
-
Ra'ayoyi
Ranar yaki da cin hanci da rashawa ta duniya: Ta wacce hanya za’a yin magani a Najeriya?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA rana irin ta yau, majalissar dinkin duniya ta ware domin duba yanda cin hanci da rashawa yake a sassa daban na duniya da kuma irin illarsu. Sanin kowa ne, …
-
Labarai
Ganduje ya nada Sarki Sunusi shugaba a Majalissar Sarakunan Kano da wa’adin shekara 2 kacal
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahii Umar Ganduje, ya nada Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, a matsayin shugaban Majalissar Sarakuna da dattawan jihar Kano. Hakan na zuwa ne bayan tsammani da …
-
A safiyar yau Asabar, mahaifi ga fitacciyar jaruma a Kannywood, Hafsat Idris, ya rasu. Ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Jarumar ta bayyana sanarwar rasuwar mahaifin nata a shafukanta …
-
Hotunan Gadar a lokacin da aikin ya fara yin nisa; Gadar kasan da gwamnati jihar Kano takeyi karkashin jagorancin Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje a birnin Kano. Gadar da take …
-
Ahmad Rufa’i, dan majalissar dokokin jihar Kwara mai wakiltar karamar hukumar Patigi ya rasu da safiyar yau Talata. Sanarwar ta fito daga kakakin majalissar jihar, Salihu Danladi ta hannun mataimakinshi …
-
Labarai
Za’a bawa mutumin da ya bukaci a bashi kasonshi na kasafin kudin Najeriya hakkinshi – Bashir Ahmad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cikin makon da muke ciki ne dai, faifan bidiyo na wani bawan Allah dan jihar Jigawa ya nemi shugaba Buhari da ya bashi kasonshi na ciki kasafin kudin shekarar …
-
Labarai
Gwamna Matawalle zai fitar da Daliban Zamfara guda 200 kasashen duniya a shirin karatu kyauta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamna jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, karkashin tsarin bayar da tallafin karatu ga ‘yan jihar Zamfara, ya dauki nauyin fitar da daliban jihar su 200 zuwa kasashen waje. Kasashen sun …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal dake kasar Ingila, ta sallami Unai Emery daga matsayin mai horas da kungiyar. Kungiyar ta maye gurbinshi da Freedie Ljungerg a matsayin horaswa na rikon …
-
Taskar Malamai
#JusticeForKano9: So muke ayi mana adalci akan Yaranmu da aka canza wa Addini – Dr Rijiyar Lemo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Umar Rijiyar Lemo, malamin addinin Musulunci a Najeriya, yayi kira da hukumomi da suyi adalci akan Yaran jihar Kano wadanda aka mayar dasu Kiristoci. Makonnin da suka gabata …
-
Labarai
Shugaba Buhari bai so bada umarnin rufe Iyakokin Najeriya ba – Ministar Kudi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar Ministar Kudade ta Najeriya, Zainab Ahmad, ta bayyana cewa; rufe iyakoki ta Najeriya tayi, ya jefa kasashen dake makwaftaka da ita cikin halin kunchi. DABO FM ta tattaro cewar; …
-
Labarai
Sadiya Umar Faruq ta karyata shafin Twitter da yace babu batun Aurenta da Shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinista Sadiya Umar Faruq, ta nesanta kanta da wani rubutu da wani shafin Twitter ya fitar mai dauke da sunanta inda inda ya bayyana cewa “Babu maganar aurenta da shugaba …
-
Labarai
Hawaye sun zubo daga Idon Sarki Sunusi yayin nuna alhinin mutuwar Jariri akan N1500
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani faifan bidiyo, mallakar gidan Talabijin na Channels TV, an hangi mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, yana zubar da hawaye. Hakan na zuwa ne bayan da yake …
-
Siyasa
Wallahi munyi aringizon ƙiri’u a Kano, – Wani Jagoran APC a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani faifan murya daya dauki hankalin al’umma musamman yan jami’iyyar PDP a jihar Kano, faifan muryar da ake zargin muryar wani jigo ne a jami’iyyar APC dayin waya tare da …
-
Shugaban tsagin R-APC kuma mai magana da yawun ‘dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Buba Galadima ya shiga hannun jami’an tsaron a yammacin yau Lahadi. Jaridar Daily …
