Sai na kashe Buhari – Victor Odungide

by Dabo Online
0 comments

Mutumin mai suna Victor Odungide ya yi wannan furuci a shafinshi na Twitter @vikolo2000

Hakan ya biyo baya ne bayan shugaba Buhari ya wallafa wani sako a shafinshi na Twitter, inda yake bayyanawa al’ummar Najeriya cewa bazai raba kudi daga asusun kasar ba domin yakin neman zabe.

” Wawa kawai! Wallahi sai na kashe ka da kaina in har kayi nasara. Kaine sular rasa aiki na tin shekarar 2017 hakan yasa bana iya biyan kudin makarantar ‘da na. -Victor

img 3483 - Dabo FM
Lokacin da Victor Odungide yayi furucin

Hukumar manhajar twitter dai ta dakatar da Odungide daga amfani da manhajar ta.

Victor
Furucin Victor a manhajar Twitter

Daga daya bangare kuma mutane, masu amfani da manhajar sunyi ta sanar da hukumomin tsaro domin daukar mataki na gaggawa.

img 3484 - Dabo FM
Daga manhajar Twitter

Victor Odungide dai yayi furucin sau uku kamar yadda kuka gani a hotuna.

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00