Fitaccen likitan nan mai wayar da kan mutane a kafafen sadarwa, Dr. Chinonso Fidelis Egemba ya yi ƙarin haske game da ciwon daji da yadda alamominsa su ke ɓoyewa su …
A jihar Ogun, NDLEA ta kama tsohuwa yar shekara 101 mai siyar da tabar wiwi a leda
Hukumar da ke hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya reshen jihar Ogun, ta kama wata tsohuwa yar shekara 101 da ake zargi da siyar da tabar wiwi. An …
Gobara ta tashi a wani gini mai ɗauke da ofisoshi a Kasuwar ’Yan Canji da aka fi sani da WAPA, da ke ƙaramar hukumar Fagge a birnin Kano. Wutar ta …
An kama wata mata da zargi sace jariri, ta kai wa danginta a matsayin ita ce ta haihu a jihar Kebbi
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kebbi ta kama wata matashiya mai shekaru 19 a ƙaramar hukumar Zuru, bisa zargin satar jariri da kuma kai shi wajen mijinta tana gabatar da shi …
Takaddama ta barke tsakanin Sheikh Asadussunah da Dr. Ayuba a kan abinicn masu ciwon Siga
Takaddama ta ɓarke tsakanin fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Asadussunah, da ƙwararren likitan sinadaren jiki na Asibitin Koyarwa na Abubakar Tafawa Ɓalewa, Dr. Ayuba Mugana, kan wani bidiyo da …
Masallacin Madina na daga cikin manyan wuraren da aka fi ziyarta a duniya domin yin sallah da kuma ziyartar Manzon Allah (SAW). Kusan duk masu zuwa Umra ko aikin Hajji …
Yadda jami’in FRSC ya karbi cin hancin N30,000 a wajena, ashe ya manta wayarshi a motata – Direba
Mallam Ali Nuhu, fitaccen mai sharhi kan al’amuran yau da kullum a kafafen sadarwa ya bayar da labarin yadda ta faru da shi tsakaninshi da wani jami’in hukumar FRSC a …
Matata ta hana mahaifinta ba ni aiki, kai ni kasar waje da kuma canza mun mota – Wani miji ya koka
Wani magidanci ya koka kan yadda ya ce matarshi ta hana mahaifinta yi masa alheran da ya saba tin farkon aurensu, ya ce yana kiran al’umma da su saka baki …
Wata uwa ta siyar da jaririyarta a kan N2.9m, an ba ta N300,000 ba a cika mata ragowar ba a Anambra
Hukumar SASA mai yaƙi da ayyukan da suka shafi tilastawa mutane aikata laifuka ta Jihar Anambra, tare da haɗin gwiwar Ma’aikatar Harkokin Mata da Jin Daɗin Al’umma ta jihar, sun …
Fitaccen mawakin Afrika, David Adeleke, ya bayyana cewa idan a ka yi magudi a zaben gwamnan jihar Osun na wannan shekarar, zai kai ƙara wajen shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump …
Fursuna mai jiran hukunci kisa ya yi ‘Live’ a Tiktok, an sauke jami’ai 3 a kan lamarin
Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta sauke jami’in da ke kula da Gidan Yarin Ibara da ke Abeokuta, Jihar Ogun, tare da wasu manyan jami’ai biyu, …
Yan sanda sun kama mutumin da ‘ya kashe mahaifinshi’ ya jefa a cikin Rijiya a Adamawa
Rundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama wani magidanci mai suna Peter Sinamai mai shekaru 40 bisa zargin hallaka mahaifinshi tare da jefa shi cikin rijiya. Rundunanar ta …
Babu laifi bayar da cin hanci idan an tilasta maka don samun aikin da ka cancanta – Sheikh Ibrahim Khalil
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce babu laifi a kan wanda ya bayar da cin hanci idan an tilasta masa don ya samu aikin da …
Tallar Tinubu ta sa an dakatar da wasan cikar Abba Gida-gida shekaru 3 a kan mulki
An dakatar da wasan ƙarshe na gasar “AKY @ 3 Years”, wato gasar cikar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, shekara uku a kan mulki, wadda Ali Na Yara ya shirya …
Wasu fusatattun matasa sun cinna wa motar Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) wuta bayan wani hatsari da ya faru a yankin Kwanar Dawaki da ke …
EFCC ta rufe asusun bakin gwamnatin jihar Osun, kwanaki kafin zabe
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, ta rufe asusun bankin gwamnatin jihar Osun na bankin First Bank, kwanaki 10 kafin babban zaɓen gwamnan jihar da za a …
Bankin Zenith ya tabbatar da cewa wasu masu kutse ta yanar gizo sun samu damar shiga wani ɓangare na bayanansa, lamarin da ya sa aka fallasa wasu ƙananan bayanan kwastomomi …
Akalla mutane 18 sun nutse yayin tsere wa harin yan ta’adda a Sokoto
Ana fargabar cewa akalla mutum 18 sun rasa rayukansu bayan wani kwale-kwale ya kife da su yayin da suke ƙoƙarin tserewa harin ‘yan ta’adda a ƙauyen Tsamaye, da ke ƙaramar …
Hukumar shige da fice ta dakatar da buga fasfo a jihohin Kano, Bauchi, Gombe da dss
Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta sanar da cewa za a daina buga fasfo a wasu cibiyoyi guda 10 na hukumar da aka ɗade ana aikin buga fasfo. Hukumar …
Tarihin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II: Sarki ya cika shekaru 65
Tarihin Sarkin Kano: Muhammad Sunusi II Tarihin Sarkin Kano: Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya cika shekaru 65 a duniya a yau, Juma’a 31 ga Yuli, 2026. An …
