Shekau ya kashe kansa tare da wasu kwamandojin ƙungiyar ƴan ta’addan ISWAP bayan sun chafke shi. Rahoton da yake isowa Dabo FM yanzunnan ya bayyana shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar …
Muhammad Isma’il Makama
-
LabaraiTaskar Malamai
Bayan rufe masallatan Abduljabbar, masu yaɗa wa’azin sa ma sun shiga tarkon gwamnati
Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin rufe dukkannin masallatai da wuraren karatu ko taro na Shaikh Abduljabbar Shaikh Nasiru Kabara bisa zargin zagin yin kalamai masu barazana ga tsaron …
-
LabaraiTaskar Malamai
Halacci ko Haramci: Hukuncin sana’ar P.O.S a Musulunci -Daga Sheikh Hamza Kabawa
Taskar Malamai: Halacci ko Haramci: Hukuncin sana’ar P.O.S a Musulunci -Daga Dabo FM tare dada Shei Hamza Uba Kabawa Da sunan Allah mai rahama da jin kai : A ƴan …
-
Bakwankwashen ɗan majalisar jiha, Lawan Sani Inuwa Guru mai wakiltar Guru Central dake jihar Yobe ƙarƙashin jam’iyyar PDP zai dauki nauyin yiwa direbobin motocin haya wanda suke ƙarƙashin karamar hukumar …
-
Harbin bindigar dai yayi sanadiyar mutuwar wani matashi mai suna Abubakar Isah, bayan da aka cakkakawa wani mai suna Ibrahim Sulaiman (Mainasara) wuƙa wanda shaidun gani da ido suka tabbatar …
-
Labarai
Buhari ya fitar da N62.7b domin gyara titin da ya tashi daga Kano, Dawakin Tofa, Gwarzo zuwa Dayi
Kwamitin zartarwa na ƙasa ya bada umarnin fitar da naira biliyan 62.7 domin yin aikin da ya tashi daga Kano zuwa Dawakin Tofa ya dangana da Gwarzo har zuwa Dayin …
-
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ma’aikatun ta 428 baza su iya biyan albashi a ƙarshen watan da muke ciki na Nuwamba ba sakamakon kuɗin da aka ware musu na albashi sun …
-
LabaraiTaskar Malamai
Rahama Sadau: Hakkin Manzon Allah SAW ba ya saraya da tuba – Sheikh Hamza Kabawa
Taskar Malamai daga Dabo FM tare da babban limamin masallacin Bello Road dake Kano, Sheikh Hamza Uba Kabawa Daga abin da ya kamata al’umma su sani shi ne : Duk …
-
Gwamnatin Tarayya ta bayyana aniyarta na ƙara kudin haraji da kashi 2.5% cikin shekarar 2021 a wani yunƙuri na ƙara samun kuɗaɗan shiga. Dabo FM ta rawaito Ministar Kudi, Dr …
-
Anyi kira da gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje da ya canza wa titi mai dauke da sunan ƙasar Faransa suna dake jihar Kano domin Allah-wadai da goyon bayan batancin …
-
Mai ɗakin shugaban ƙasa, Aisha Muhammadu Buhari ta ƙaddamar da nata goyon bayan akan zanga zangar dake gudana yanzu haka a fadin Najeriya mai taken #Achechijamaa wato “A Chechi Jama’a”. …
-
Hukumar kula da cunkoson ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA ta fara kamen masu hawa baburan da ba’a basu shaidar izinin tuƙi ba. Dabo FM ta rawaito ɗaya daga wanda …
-
Babban LabariLabarai
Zazzau: Sabon rikici na shirin ballewa bayan Iyan Zazzau ya maka El-Rufa’i a kotu
Iyan Zazzau, Bashir Aminu ya maka Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa’i a kotu bisa naɗin Ahmad Nuhu Bamalli sabon Sarkin Zazzau. Rahoton Dabo FM ya bayyana Iyan Zazzau ya shigar …
-
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kano ta bayyana cewa ta sanya ranar da za a gudanar da zaɓukan ƙananan hukumomi a faɗin jihar baki ɗaya. Rahoton Dabo FM ya …
-
Gwamnan jihar Barno, Babagana Umara Zulum ya nemi gwamnatin Tarayya ta gayyato sojojin ƙasar Chadi domin haɗa ƙarfi da ƙarfe da sojojin ƙasar nan in dai har ana son kawo …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya aike wa majalisun Najeriya wata doka da za ta bayar da damar a cefanar da kamfanin da yake samar da mai na gwamnati ga ƴan …
-
Tsohon Alƙalin alƙalan jihar Kano, Jastis Shehu Atiku ya rasu yau Lahadi 27 ga Satumba. Dabo FM ta samu wannan sanarwa daga bakin kakakin kotunan jihar Kano, Baba Jibo Ibrahim …
-
Jastis Ayo Salami, shugaban kwamatin binciken rashawa da ake zargin dakactaccen shugaban riƙo na hukumar EFCC, Ibrahim Magu wanda shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kafa ya yi dana sanin karbar …
-
Ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Takai da Sumaila ƙarkashin jam’iyyar APC, Honarabul Shamsuddeen Bello Dambazau, ya ce zai dauki nauyin yi wa al’ummar ƙaramar hukumar da yake wakilta rijistar kamfani …
-
Akwai yiwuwar gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i ya naɗa mace Sarkin Zazzau biyo bayan rokon da mai ɗakin gwamnan ta yi. Rahoton Dabo FM ya bayyana wannan na zuwa ne …
