Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Siyasa
-
Siyasa
Aisha Buhari ce ta assasa cire mukamin da Sanata Ahmad Lawan ya bayar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya janye aikin daya bawa Mr Festis Adebayo cikin kasa da awanni 48 bayan ya bashi mukamin mai bashi shawara a fannin labarai. Tin bayan …
-
Siyasa
Mun barwa Allah komai shiyasa hankalinmu yake kwance kan batun Shari’ata – Abba Gida Gida
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jami’iyyar PDP, Abba Kabir Yusuf yace hankalishi a kwance yake akan batun shari’ar da take gaban kotu da yake kalubalantar zabe da Dr …
-
Daga Hausa Premium Kwamitin da Jam’iyyar APC ta nada domin bin diddigin matsalolin da jam’iyyar ta fada da kuma mummunar kayin da ta sha a zaben 2019 ta mika rahoton …
-
Siyasa
Matasan Kano sunce Birin Gwaggo ne ya hadiye miliyan 7 a gidan namun dajin Kano – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineEngr Rabi’u Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano, ya shaida cewa matasan jihar Kano sunce Birin Gwaggo ne ya sace kudin da ake ikirarin cewa gwaggon Biri yayi sama da …
-
LabaraiSiyasa
Kotun koli ta tabbatar ‘Abba Gida Gida’ a matsayin wanda ya lashe zaben PDP a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun kolin Najeriya ‘Supreme Court’ ta tabbatar da Abba Kabir Yusuf a matsayin sahihin dan takarar gwamna a jami’iyyar PDP na jihar Kano bayan da Ibrahim Little ya shigar …
-
Siyasa
INEC ta kwace takarda shaidar cin zabe daga ‘dan majalissar APC a jihar Ondo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan hukunci da wata babbar Kotu tayi a jihar Ondo, hukumar zabe ta INEC ta kwace takardar shaidar cin zaben da ta baiwa Mr Sina Akinwuni na jami’iyyar APC, …
-
Sanata Babayo Garba Gamawa dan adalim jihar Bauchi a Najeriya ya rasu a asibitin koyarwa na jami’ar Abubakar Tafawa Bauchi dake garin Bauchi. Gamawa ya rasu yanada shekaru 53, bayan …
-
Labarin da ke shigowa daga kotun kolin Najeriya da duminsa na nuna cewa kotun a yau Juma’a, 14 ga Yunin 2019 ta kwace kujeran sanatan APC mai wakiltan jihar Neja …
-
Siyasa
APC ta ci zaben shuwagabannin majalissa kamar yadda Ronaldo ya cinye Spaniya da bugun tazara – Hon Kazaure
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHon Muhammdu Gudaji Kazaure, dan majalissar Tarayya mai wakiltar karamar hukumar Gwiwa, Roni, Kazaure da ‘Yan kwashi, ya bayyana lashe zaben da ‘yayan jami’iyyar APC tayi a majalissar kwatankwacin irin …
-
Siyasa
Tsohon Sanata yafi wanda zuri’ar su basu taba yin Kansila ba – Martanin Shehu Sani zuwa Tanko Yakasai Dawisu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTakaddama ta barke tsakanin tsohon sanata Shehu Sani da Salihu Tanko Yakasai (Dawisu) a shafin twitter. DABO FM ta binciko wani dan rikici irin na siyasa wanda ya faro asali …
-
Takaddama ta barke tsakanin tsohon sanata Shehu Sani da Salihu Tanko Yakasai a shafin twitter. DABO FM ta binciko wani dan rikici irin na siyasa wanda ya faro asali ne …
-
Siyasa
‘Yan Najeriya suna fama da yunwa, me zasuyi da hutun June 12 – Atiku Abubakar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ranar 12 Ga Yuni wata rana ce da za ta kasance mai muhimmanci ga Najeriya. Atiku ya ce kamata ya yi …
-
Siyasa
Nayi rantsuwa da nufin isar da aikenku, zan sauke nauyinku da sahalewar Allah – Dr Shekarau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMalam Ibrahim Shekarau, sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalissar dattijan Najeriya wanda aka rantsar ranar Talata. Malam Shekarau ya bayyana haka ne jim kadan bayan rantsar dashi a …
-
Adebo Ogundoyin, mai shekaru 32 na jami’iyyar PDP ya zama kakakin majalissar jihar Oyo ta 9. Ogundoyin ya zama kakakin majalissar babu hamayya inda ya samu kuri’a 26. Jami’iyyar PDP …
-
Siyasa
‘Yan Majalissar jiha guda 6 a jihar Imo sun sauya sheka zuwa PDP
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Majalissar jiha guda 6 a jihar Imo sun sauya sheka zuwa jami’iyyar PDP a yau Litinin. Yan majalissar sun bayyana chanzin shekartasu a wata takarda da suka mikawa kakakin …
-
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, yace jihar zata tsunduma cikin harkokin noma nan bada dadewa ba, musamman na kwakwar manja domin fara samar da manja a jihar. Ranar Alhamis, …
-
Siyasa
Sandar da Sabbin Sarakunan Kano suke rikewa “Kokara” ce – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
-
Siyasa
Malaman Firamare masu daraja sunfi Farfesoshin da sukayi aiki a zaben Kano – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
-
Siyasa
An zubar da mutunci INEC, Jami’an Tsaro da Farfesoshi a zaben Kano – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
