Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Babban jami’iyyar hamayya ta PDP ta kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabinshi, Farfesa Yemi Osinbajo kan su bayyanawa ‘yan Najeriya kadarorin da suka mallaka idan sun cika masu …
