Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Matsalar barazana da cin mutunci da akayi wa Wakiliyar INEC wacce lauyan INEC ya shigar da kokensu gaban Kotun zaben Kano, za ta iya bude wani shafin Shari’ar na daban …
Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Matsalar barazana da cin mutunci da akayi wa Wakiliyar INEC wacce lauyan INEC ya shigar da kokensu gaban Kotun zaben Kano, za ta iya bude wani shafin Shari’ar na daban …
Matsalar barazana da cin mutunci da akayi wa Wakiliyar INEC wacce lauyan INEC ya shigar da kokensu gaban Kotun zaben Kano, za ta iya bude wani shafin Shari’ar na daban …
Kotun dake sauraren karar zaben gwamnan jihar Kano, tayi barazanar mayar da cigaba da Shari’ar zuwa babban birnin tarayyar Abuja. Kotu ta bayar da kashedin ne a zamanta na ranar …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dakta Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa buri ne a wajen shugabanni Najeriya musamman na Arewaci, su ga ‘ya ‘yan Talakawa suna samun cigaba a …
Mutane da yawa musamman masu hamayya da tsohon gwamnan Kano, Dr Rabi’u Kwankwaso, sun tofa albarkacin bakinsu kan yacce suka ce Kwankwason yaki cewa komai tin bayan neman da akayiwa …
Mutane da yawa musamman masu hamayya da tsohon gwamnan Kano, Dr Rabi’u Kwankwaso, sun tofa albarkacin bakinsu kan yacce suka ce Kwankwason yaki cewa komai tin bayan neman da akayiwa …
Tsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana rashin jin dadinshi na yacce gwamnatin Najeriya take kama ‘yan gwagwarmaya da sunan garkuwa da …
Wasu jami’a dauke da makamai, wadanda ake kyautata jami’an SSS ne sun kama Abu Hanifa Dadiyata a gidanshi dake jihar Kadunan Najeriya. Mai magana da yawun dan takarar gwamnan jihar …
Tsohon shugaban hukumar zaben Najeriya, Farfesa Attahiru Jega, ya shiga jami’iyyar PRP ta Mallam Aminu Kano. Sakataren yada labaran jami’iyyar, Abdul Gombe ne ya bayyana haka a wata takarda mai …
Baturen zaben mazabar gama dake karamar hukumar Nassarawa ta jihar, Joshua Kubai, ya bayyana a gaban kotun korafe-korafen zaben gwamnan jihar Kano domin amsa tambayoyi a cigaba da gudanar da …
Kotun sauraren korafe-korafen zaben gwamnan jihar Kano wacce ke da zama a kan titin Miller , Nassarawa, Kano, ta gayyaci Kwamishinan ‘Yan sanda domin bayyana a gabanta. Kotun dai ta …
Kotun daukaka kara dake da zama a jihar Kaduna ta umarci kotun sauraren korafe korafen zaben gwamnan jihar Kano da ta bawa PDP damar yin sauyi tare da karin shedu …
Jami’iyyar PDP reshen jihar Kano tare da dan takarar gwamnanta, Abba Kabir Yusuf sun nuna hujjoji 241 da shaidun da yasa suke kalubalantar nasarar Gwamna Ganduje a zaben da aka …
Kotun karbar korafe korafen zaman gwamnan jihar Kano dake da zamanta a jihar Kano tayi watsi da bukatar jami’iyyar PDP da dan takarar ta, Abba Kabir Yusuf. PDP ta hannun …
Hon Abdulmumin Jibrin, dan majalissar tarayyar mai wakiltar karamar hukumar Bebeji/Kiru, ya bayyana Abdullahi Abbas, shugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, a matsayin musabbabin dukkanin wata rigima da akeyi a …
Kotu dake sauraron kararrakin zabe tayi watsi da karar Abubakar Danladi, dan takarar gwamnan jihar Taraba, ya shigar gaban kotun dake da zamanta a birnin tarayyar Abuja. Abubakar Danladi ya …
Sabon rikicin cikin gida na jami’iyyar APC ya barke tsakanin gwamnan jihar Godwin Obaseki da shugaban jami’iyyar APC na kasa, Adams Oshiomole. Rahotanni sun bayyana tuni dai jami’iyyarta rabe gida …
Dangalan Muhammad Aliyu: A kullin muna gode wa Allah Mahalicci da yake kara bamu ikon yin tunani mai zurfi don fahimtar rayuwa. Sanin kowa ne, matasa sune kashin bayan cigaban …
Babban jami’iyyar hamayya ta PDP ta kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabinshi, Farfesa Yemi Osinbajo kan su bayyanawa ‘yan Najeriya kadarorin da suka mallaka idan sun cika masu …
Engr Kwankwaso yace zuwa yanzu ya saka kadarorin daya mallaka a kasuwa domin ya nemi kudin da zai tura matasa karatu a makarantar gida Najeriya dama kasashen waje. [adinserter block=”3″] …
..