Home SiyasaSanata Babayo Garba Gamawa Bauchi ya rasu

Sanata Babayo Garba Gamawa Bauchi ya rasu

by Dabo Online
0 comments

Sanata Babayo Garba Gamawa dan adalim jihar Bauchi a Najeriya ya rasu a asibitin koyarwa na jami’ar Abubakar Tafawa Bauchi dake garin Bauchi.

Gamawa ya rasu yanada shekaru 53, bayan fama da gajeriyar rashin lafiya a yammacin Juma’a.

Mai magana da yawunshi, Isah Garba ne ya sanar da Jaridar Daily Trust.

Kafin rasuwarshi ya kasance Sanata mai wakiltar yankin Arewacin Bauchi a majalissar dattijan Najeriya daga shekarar 2011-2015 a karkashin inuwar jami’iyyar PDP.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00