“A ranar Talata ne jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kano Abdullahi Haruna ya sanar cewa jirgin kasa ya yi ajalin wasu mutane biyu a jihar. Haruna …
Labarai
-
Labarai
Kamaru: An bawa Atiku Abubakar wa’adin kwana 21 ya koma Kamaru
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata kugiyar gamayyar kananan kabilun Najeriya tayi kira ga dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi afuwar ‘Yan Najeriya tare da ficewa daga kasar …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Labarai
Kotu ta daure dan gwagwarmaya shekara 12 bayan ya tona asirin cin hancin hukumar Alhazai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban kotun tarayya da ke zama a Maitama babban birnin tarayya Abuja ta yankewa dan gwagwarmayar nan, Ibrahim Garba Wala da aka fi sani da IG Wala daurin shekaru 12 …
-
Hukumar zaben jihar Zamafara ta ZIEC ta fitar da ranar 27 ga watan Afrilun 2019. Baturen zaben jihar ta Zamafara, Garba Muhammad ne ya bayyana haka ne yau Litinin a …
-
Hadin gwiwar rundunar Sojin Najeriya da Kamaru sun samu nasarar kashe ‘yan kungiyar Boko Haram a wani sumame da suka kai ranar 13 ga watan Afirilun 2019. Sanarwar da Daraktan …
-
Hotunan baikon Aliyu, yaro dan shekara 17 tare da amaryarshi Aisha, yar shekara 15 ya ja hankalin mutane musamman matasa. Labarin ya samo asali a wani shafin sada zumunta na …
-
‘Yan sanda a unguwar Oladi, Apapa dake jihar Legas, sun harbe wasu matasan masoya, mace da namiji. ‘Yan sandan sun harbe Mr Emmaneul Akomafuwa tare da budurwashi Ada Ifeanyi, akan hanyarsu …
-
Wani Kirista a kasar Indiya ya gamu da ajalinsa bayan da wasu ‘yan addinin Hindu suka far masa bisa yanka Saniya da yayi. Hukumar ‘yan sandan garin Jharkhand sun s …
-
‘Yan Bindiga sun hallaka shugaban ‘yan bangar ne bayan kwanaki da suka dauka suna nemanshi a garin kauyen Rukudawa na karamar hukumar Zurmin jihar Zamfara. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito …
-
Kafin rasuwarsa shi ne Galadiman Katsina kuma tsohon ministan shari’a na zamanin Sardauna. Ya rasu ya bar mata 3 da ‘yaya 13. Za’a yi jana’izarsa a ranar yau Asabar a …
-
Gidan Rediyon Dala FM dake birnin Kano ya rawaito cewa Gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Ganduje ya janye biyawa dalibai kudin jarrabawar NECO. “Gwamanatin jihar Kano ta bayyana cewa daliban …
-
Labarai
Sarakunan Zamfara sun kalubalanci Ministan Tsaro ya fadi sunayen masu hannu a rikicin Zamfara
Majalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bukaci Ministan Tsaron Najeriya, Dan Ali, da ya fadi sunayen Sarakunan da yace da sa hannunsu ake kashe-kashe da sace-sace a …
-
Kasar Isra’ila ta mayar da wani masallaci mai tarihi a kasar gidan rawa da shan giya. Hukumar unguwar Safed ta mayar da masallacin AL-Ahmar zuwa dakin taro, kulub din rawa …
-
Asusun bayar da lamuni na duniya, IMF, ya baiwa Najeriya shawarar janye tallafin man fetur. Sakatariyar IMF, Ms Christine Lagarde ce ta baiwa kasar shawara a matsayin hukumar, tace cire …
-
LabaraiNajeriya
Jama’ar gari ne kadai suke mutuwa a harin Jiragen Sojoji a Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bayyana cewa hare-haren da jiragen Sojoji suke kaiwa a jihar yana kashe mutanen gari ne kawai. Majalissar tace harin baya taba …
-
Najeriya kasa ce dake da tarin al’umma wadanda mafi yawansu matasa ne ‘yan kasa da shekaru 35. Najeriya dai tana daga cikin jerin kasashe masu yawa a duniya. Sai dai …
-
Yau 11 ga watan Afirilun 2019, al’ummar kasar Indiya suka fara jefa kuri’arsu. Alkaluman da hukumar zaben kasar ta fitar ya nuna cewa mutane miliyan 900 ne zasuyi zabe a …
-
Labarai
Shugaban kasar Sudan, Omar Al-Bashir yayi murabus bayan Zanga-Zanga mafi girma a Afrika
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban KASa Sudan, Omar Al-Bashir, yayi murabus daga mukamin shugabancin kasar. Hakan na zuwa ne dai dai lokacin da ‘yan kasar suka shafe tsawon dare biyar suna gudanar da zanga-zanga …
