Luitenant Kiran Bedu, gwamna a yankin Puducherry dake kasar Indiya ta gargadi wani ma’aikaci bisa kashe Rupee Dari biyar kwatankwacin naira 2550, saboda tarbar ta zuwa ma’aikatar. Yayi amfani da kudin ne …
Labarai
-
Gayyatar ya biyo bayan shirye-shiryen yarima mai jiran gado, Muhammad Bin Salman Al Saud na maida kasar Saudiyya babban wajen shakatawa na duniya. Jay Z, fitaccen mawakin Hip-Hop dan asalin …
-
LabaraiNajeriyaSiyasa
Ko shugaban karamar hukuma na samu, zan yi -Isa Yuguda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda yace a shirye yake da zama shugaban karamar hukuma idan mutane suka bukace shi da yin hakan. Tsohon gwamna ya bayyana haka ne a …
-
Mahaifiyar dan wasan gaban kungiyar Super Eagles ta Najeriya, Ahmed Musa ta rasu ne bayan fama da rashin lafiya. Sarah Moses mahaifiyar dan wasan ta rasu ne a ranar Alhamis, …
-
Manyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Atiku zai fuskanci matsin lamba in ya dawo Najeriya – Lai Muhammad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLai Muhammad, ministan yada labarai na kasa ya bayyanawa manewa labarai cewa tsohon mataimaki kuma dan takarar jam’iyyar PDP matakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lambar daga …
-
-
Babban LabariNajeriyaSabon Labari
Atiku Abubakar ya dau hanyar zuwa kasar Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar shugaban kasar Najeriya na jam’iyyar PDP ya kama hanyar zuwa kasar Amurka. Atiku Abubakar ya bar kasar Najeriya yau da safe zuwa birnin Washington D.C babban birnin kasar …
-
Babban LabariDuniyaManyan LabaraiSabon Labari
‘Yar Saudiyar da tayi ridda, ta samu mafaka a Canada
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahaf Mohammed Alqunun ta isa birnin Toronto dake kasar Canada. Labaran Hotuna Lokacin isowar Rahaf Mohammed Alqunun Rahaf tare da Ministar harkokin kasashen waje ta Canada. Via BBC World Karin …
-
Babban LabariManyan LabaraiNajeriya
Sai na kashe Buhari – Victor Odungide
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutumin mai suna Victor Odungide ya yi wannan furuci a shafinshi na Twitter @vikolo2000 Hakan ya biyo baya ne bayan shugaba Buhari ya wallafa wani sako a shafinshi na Twitter, …
-
LabaraiSabon Labari
Gwamnatin Gabon ta tsayar da yunkurin juyin mulki, ta kama sojoji
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin kasar Gabon tace ta samu tsayar da yinkurin da sojoji sukayi nayi mata juyin mulkin a safiyar Litinin. An kama sojoji biyar da suka jagoranci kwace gudanarwar babban gidan …
-
Sojojin sun bayyana sanarwar kwace mulkin bayan da suka kwace gudanarwar gidan radiyon kasar. A safiyar Litinin din nan ne sojojin suka bayar da sanarwa a wata tashar talabijin a …
-
Babban LabariNajeriyaSabon Labari
Audio: Babu wani canji da Najeriya ta samu -Amaechi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFaifan muryar da masu fafutukar yakin neman zaben Atiku Abubakar suka fitar ya yi nuni da maganganun ministan harkar sufurin Najeriya, Rt Hon Rotimi Amaechi yana sukar gwamnatin da …
-
Ma’aikatar tsaron kasar Nijar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe mayakan kungiyar boko haram 280a iyakar su dake kudu maso gabashin Najeriya. An kashe yan ta’addar da adadinsu yakai 200 …
-
Jirgin mai saukar ungugulu mallakar sojin saman Najeriya ya fado yayin da yake mayar da martanin hare-hare da yan tada kayar baya suke kaiwa a yankin arewa maso gabashin Najeriya. …
-
Babban LabariDuniyaLabarai
Kim Jong Un ya gargadi Amurka a sakon sabuwar shekara.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugban kasar Koriya ta arewa, Kim Jong Un, a ranar talata, ya bayyana cewa yana fatan yarjejeniyar da aka shimfada ta zaman lafiya a kan makamashin nukiliya da suke yi …
-
Allah ya yi wa tsohon shugaban kasar Najeriya, Alhaji Shehu Shagari rasuwa a yau Juma’a. Ya rasu a wani babban asibitin dake birni Abuja a Najeriya bayan fama da wata …
-
DuniyaLabarai
An amince da hukuncin kisa a kan masu cin zarafin kananan yara a Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamanatin kasar Indiya ta amince da dokar kisa a kan masu cin zarafin kananan yara a karkashin dokar “Protection of Children from Sexual Offences” Rahotan daga kamfanin dillaninci labarai na …
-
Ranar ashirin da biyar ga watan disambar kowacce shekara mabiya addinin kiristanci suna farin ciki a wannan rana domin muryar zagayowar ranar haihuwar Jesus. A wannan shekarar ma bata sauya …
-
Zanga-zangar nuna damuwa da kashe-kashe ta gudana a jihar zamfara dake arewacin Najeriya a karamar hukumar Tsafe. An gudanar da zanga-zangar nuna damuwa da kashe-kashe da ake yi a jihar Zamfara …
-
Bayan dakatar da fara shirye-shirye da tashar DABO FM da ake gabatarwa a shafin Intanet tayi, tashar ta dawo aiki bayan taron kaddamar wa da aka gabatar a kasar Indiya. …
