Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
A kwanakin bayan gaf da gudanar da zaben shugaban kasar Najeriya, wani matashi mai suna Victor Odungide yayi furucin da yayi nuni da son ya kashe shugaba Muhammadu Buhari. Victor …
Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
A kwanakin bayan gaf da gudanar da zaben shugaban kasar Najeriya, wani matashi mai suna Victor Odungide yayi furucin da yayi nuni da son ya kashe shugaba Muhammadu Buhari. Victor …
Daga cikin ‘yan takarkaru kusan 100 da suka nemi tsayawa shugabancin kasa Najeriya, 39 daga ciki sun bukaci dan takarar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar daya janye kudirinshi na zuwa …
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi kira ga al’ummar Najeriya da su tabbata sun zani nagartattun mutane a kowace jam’iyya suka tsaya neman takara. Shugaban yayi wannan kira ne a wata …
A yammacin yau na ranar alhamis, wata babbar katu dake zaune a jihar Kaduna, ta tabbatar da ingancin zaben cikin gida da jami’iyyar PDP ta gudanar na fidda dan takarar …
Bayan raɗe-raɗin da yayi yawo a kafafen sadarwa dama wasu manyan jaridun Najeriya na cire sunan dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf. Saidai …
Wata Kotu mai zaman kanta a jihar Kano ta ruguje Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP. Mai shari’a Justice Lowis Allagoa ya …
Wani faifan murya daya dauki hankalin al’umma musamman yan jami’iyyar PDP a jihar Kano, faifan muryar da ake zargin muryar wani jigo ne a jami’iyyar APC dayin waya tare da …
Allah yayi wa dan majalissar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Mubi ta Kudu, Hon Abdurrahman Abubakar a jiya Asabar. Rasuwar Hon Abubakar ta biyo baya mako daya bayan zabenshi da …
A cigaba da nuna murna da farinciki da samun nasarar shugaba Muhammadu Buhari, wasu daliban Najeriya dake karatu a kasar Indiya sun bayyana irin nasu farinciki. Tattakin da suka gudanar …
A cigaba da jan hankalin al’ummar Najeriya musamman mutane na arewaci akan siyarda ‘yancin da dokar kasa ta baiwa kowa. Muna kara godiya ga Allah, daya sa muka ga zaben …
A safiyar yau, akaga bidiyon tsohon shugaban kasar Najeriya Chief Olusegun Obasanjo yana gudu wajen arcewar daga filin tashin jirgin sama na Murtala Muhammad dake jihar Lagos. Har yanzu ne …
A saifyar yau, al’ummar Najeriya magoya bayan shugaba Muhammadu Buhari suka fito domin nuna murnar lashe zaben da yayi a zaben da gudanar asabar din data wuce. Sai dai labarai …
Tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yace bai yadda da sakamakon zaben 2019 ba. Alhaji Atiku Abubakar ya wallafa bayanan kin amincewa da sakamakon …
A wani sako da Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya wallafa a shafinshi na facebook, yayi kira ga Alhaji Atiku Abubakar da yakai kara kotu akan rashin yadda da sakamakon zabe. …
Anan za’a iya cewa karshen tuka-tikin kik, wai kurunkus dan kan bera, bayan gabatar da zaben shugaban kasar Najeriya a 23 ga watan Fabarairun 2019, ta faru ta kare shugaba …
Sanatan Kano ta tsakiya, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso yayi kira ga magoya bayanshi dasu zama masu hakuri tare da tabbatar da zaman lafiya bayan an fitar da sakamakon zabe. “Ina …
A cigaba da tattara bayanan kuri’un da mutanen Najeriya suka kada, dukkan alamu sun nuna faduwar Kwankwaso tare da ‘dan takarar daya tsayar karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Hon Aliyu Sani …
Shugaban tsagin R-APC kuma mai magana da yawun ‘dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Buba Galadima ya shiga hannun jami’an tsaron a yammacin yau Lahadi. Jaridar Daily …
Bagwai: President: APC: 23,375. PDP: 10,584 Bunkure: President: APC: 27,232 PDP: 9,528 Tofa: President: APC 19,984 …