Cikin dai wannan ziyarar an hango Ministan lafiya, Dr Osagie Ehaniretare da shugaban NCDC wato hukumar dake dakile cututtuka musamman Coronavirus, sun toshe hancin su tare da kin yarda su …
Labarai
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i ya kamu da Coronavirus. Gwamnan ya bayyana haka ne a kafofinshi na sadarwa. Cikakken bayanai na zuwa….. Karin Labarai
-
Labarai
Mallam El-Rufai ya kama malamai 2 da suka karya dokar hana fita
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna ta sanar da kama wasu malaman addinin Musulunci guda biyu biyo bayan keta dokar hana fita da sukayi. Gwamnatin tace malaman su jagoranci sallar Juma’a duk kuwa …
-
LabaraiTaskar Malamai
Manzon tsira SAW yayi umarnin rufe fuska, wanke hannu tin kafin annobar Coronavirus – Sheikh Hamza
Sheikh Hamza Uba Kabawa, babban limamin masallacin kasuwar Singa ta jihar Kano yace Manzon Allah SAW ya bayyana matakan kariya daga annoba tin kafin zuwan Coronavirus. A hudubar da malamin …
-
Labarai
Yanzu yanzu: Firaministan Burtaniya Boris Johnson ya kamu da Coronavirus
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFiraministan kasar Burtaniya, Boris Johnson ya kamu da cutar Coronavirus bayan wani gwaji da akayi masa sakamakon jin alamun cutar da yayi cikin kasa da awanni 24. SHugaban yace zai …
-
Jami’iyyar APC ta karamar hukumar Kazaure ta kori Hon Gudaji Muhammad Kazaure daga jami’iyyar. Hakan na dauke a cikin wata sanarwar da jami’iyyar ta fitar mai dauke da sa hannun …
-
Gwamnatin jihar Zamfara ta rufe dukkanin iyakokinta na shiga jihar domin rigakafin kamuwa da cutar Coronavirus. Gwamnan jihar, Bello Muhammad Matawalle ne ya bayyana haka yayin wani taro da ya …
-
Labarai
Abdussamad Bua ya bayar da kyautar Naira biliyan 1, kayayyakin aiki don yakar Coronavirus
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kamfanin BUA Group, Alhaji Abdussamad Isiyaka Rabi’u ya bayar da tallafin Naira biliyan 1 ga gwamnatin tarayyar Najeriya domin yakar cutar Coronavirus da ta barke a kasar. A sanarwar …
-
Labarai
Covid-19: Ganduje ya sanya dokar hana shiga ko fita daga Kano ta kowacce hanya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sanya dokar hana shiga ko fita cikin jihar ta kowacce hanya daga ranar Juma’a mai zuwa. Gwamnatin ta haramta shige da fice …
-
Rahotanni daga fadar gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da kamuwar gwamnan jihar, Bala Muhammad da cutar Corona Virus. Hakan na zuwa ne bayan gwaji da akayi bisa bayan mu’amalarshi da …
-
Mu’azu Abubakar Albarkawa Zaria, Kaduna. Bayan rahotannin da Dabo FM ta ruwaito a kwanakin baya game da rikicin shugabancin da ya barke a majalisar kansilolin karamar hukumar Zariya a ihar …
-
Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta haramtawa shugaban haduwa da kowa inda tace ya zauna a gida. Hakan na zuwa ne bayan tabbatar da cutar a tare da babban makusancin …
-
Labarai
Gwamnatin Kano ta musanta shigar da Corona Virus cikin jihar ta filin Jirgi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGgwamnatin jihar Kano ta barranta daga wasu labarai dake yawo a shafukan sada zumunta kan cewar an an shigar da Corona Virus cikin jihar ta filin tashi da saukar jirage …
-
Labarai
Sabuwar cuta mai sunan ‘Hantavirus’ ta kara ballewa a kasar China
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSabuwar cuta mai sunan ‘HantaVirus’ ta kara bullowa a kasar China. Rahotanni daga kasar sun bayyana cewar tini dai aka tabbatar da akalla mutane 32 da suke dauke da cutar …
-
Jaipur, India Babban ministan jihar Rajasthan, Ashok Gehlot, ya baiwa kananan ministoci da ‘yan majalissun masu mulki a karkashin jami’iyyarshi ta Congress umarnin hada kudade domin ragewa marasa karfi radadin …
-
A karon farko an a shekarar 2020 ruwan sama mai karfin gaske ya sauka a garin Zariya da ke Jihar Kaduna. Ruwan da aka fara da misalin karfe 5:45 na …
-
Tsohon mataimakin shugaban kuma dan takarar shugaban in kasa a karkashin jam’iyyar PDP cikin shekarar 2019, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa dansa ya kamu da cutar Coronavirus. Majiyar Dabo …
-
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun mutuwar mutum na farko sanadiyyar Covid-19 da safiyar yau Litinin. Hukumar tace tabbatar da mutuwar mutumin mai …
-
Biyo bayan karyewar darajar man fetur a kasuwar duniya, akwai yiwuwar Gwamnatin Tarayya ta cigaba da gudanar da ayyukan raya kasa da kudaden ‘Yan Fansho da suka kai tiriliyan 9. …
-
Mahaifiyar Jaafar Jaafar, mawallafin jaridar Daily Nigerian ta rasu a yau safiyar Lahadi, 22 ga watan Maris 2020. Da yake bayyanawa a shafukanshi na sada zumunta, Jaafar ya ce za’ayi …
