Home LabaraiBabban Labari2020: An samu ruwan sama na farko a Zaria, magudanai sun toshe

2020: An samu ruwan sama na farko a Zaria, magudanai sun toshe

by Mu’azu A. Albarkawa
0 comments

A karon farko an a shekarar 2020 ruwan sama mai karfin gaske ya sauka a garin Zariya da ke Jihar Kaduna.

Ruwan da aka fara da misalin karfe 5:45 na yammacin yau Litinin, ya sauka a sassan daban-daban na garin harda makwaftar ta.

Dabo FM ta gano yanda wasu magudanar ruwa suka toshe saboda daukar lokaci ba tare da ruwa ya bi ta wurin ba.

A shekarar da ta gabata, garin Zariya ya fuskanci ruwa mai karfin gaske da ya jawo ambaliya a sassa daban-daban.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00