Home LabaraiYanzu-Yanzu: An samu mutuwar farko sanadiyyar ‘Covid-19’

Yanzu-Yanzu: An samu mutuwar farko sanadiyyar ‘Covid-19’

by Dabo Online
0 comments

Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun mutuwar mutum na farko sanadiyyar Covid-19 da safiyar yau Litinin.

Hukumar tace tabbatar da mutuwar mutumin mai shekaru 67 wanda ya dawo daga kasar Burtaniya.

Haka zalika ta bayyana kafin dawowar mutumin ya je kasar ta Burtaniya domin neman jinya sakamakon ciwon Siga da radadin gabobi.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00