Dan Najeriya ya koma ga mahaliccinshi kwanaki 7 da kammala karatun digiri na biyu a kasar Sudan. Dalibin, Barau Salihu Abubakar, ya kammala karatun digirinshi na 2 a fannin addinin …
Labarai
-
Mahaifin fitaccen mawakin wakokin Hausa na zamani, Umar M Shareef, ya rasu a ranar Litinin, 2 ga watan Maris 2020. Mawakin ya wallafa a shafukanshi na sada zumunta a daren …
-
Kwamishinan ruwa na jihar Kano, Sadiq Wali ya bayyana cewa shifa har yanzu yana cikin jam’iyyar sa ta PDP duk da kuwa yana rike da mukami mai gwabi a gwamnatin …
-
Shugaban jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Farfesa Ibrahim Garba, ya mika ragamar shugabancin jami’ar ga mataimakinsa na sashen karantarwar jami’ar, Farfesa Danladi Amodu-Ameh a matsayin shugaba mai rikon kwarya. …
-
Kalli bidiyo: Karin Labarai
-
Labarin da ke shigo mana Yanzu, yayi nuni da cewa kasar Saudiya ta dakatar da al’ummar Musulmi zuwa aikin Umrah. A jiya ne dai Gwamnatin kasar ta fidda wannan sanarwa. …
-
Tsohon gwamnan jihar Yobe, Sanata mai wakiltar Yobe ta gabas, Ibrahim Gaidam, ya bayyana cewa dayawa daga cikin mayakan Boko Haram suna son ajiye makamansu. Gaidam ya bayyana haka ne …
-
Hukumar hana cin hanci da rashawa, EFCC ta damke Mutari Ishaq, kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Kano. Majiyar Dabo FM ta bayyana hakan ne bayan mai magana da yawun …
-
A kokarin ta na cigaba da kyautata dangantaka tsakanin ta da shuwagabannin al’umma, cibiyar fadakar da al’umma game da dokoki da taimakon Dan Adam wato Center for Legal Orientation and …
-
Labarai
‘Ungozoma’ ta yanke wa mijinta Harshe da Hanci, ta kira Surukarta ta dauki gawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jihar Imo, an kwantar da wani babban likita mai sunan Cherechi Okonko a sashin bayar da agajin gaggawa na gwamnatin tarayyar Najeriya dake garin Owerri sakamakon raunuka da mai …
-
Kiwon LafiyaLabarai
Kungiyar mata ‘yan asalin jihar Jigawa sun fara aikin bada magani kyauta a fadin jihar
Kungiyar mata ‘yan asalin jihar Jigawa mazauna garin Kaduna tana kan duba marasa lafiya kyauta a jihar. Kungiyar mai suna ‘Better Life for Jigawa Women wacce take karkashin jagorancin Umma …
-
Labarai
Babu ta yadda za a iya yakar rashawa bayan akwai tsare-tsaren dake taimakawa wajen karuwar talauci -Falana
Babban lauya a Najeriya,S AN Femi Falana ya bayyana babu ta inda za’a kawo karshen cin hanci da rashawa bayan gwamnati tana fito da sabbin tsare-tsaren dake habaka fatara da …
-
Labarai
Ya kamata ‘yan jaridu su yi amfani da aikin su wurin kare martabar kasar nan-Manjo Janar Sani Muhammad
An bukaci manema labarai su yi amfani da aikin su wurin kare martabar kasar nan da mutunta ayyukan hukumomin tsaro masamman na soji domin tabbatar da kasar nan ta zauna …
-
Tun bayan da rikicin cikin gida ya barke a majalisar kansilolin karamar hukumar Zariya a Jihar Kaduna, yanzu haka membobi 7 daga cikin 13 na ‘yan majalisar sun amince da …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa daga yanzu babu wani sauran boye-boye tsakanin gwamnatin sa da ‘yan Najeriya saboda zai sa a ringa bayyana kudaden da gwamnati ke kashewa …
-
Marigayi Dr Mudi Spikin daya daga cikin jagororin Arewa, ya cika shekaru 7 da mutuwa tin bayan rasuwarshi a jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar Dr Mudi Spikin ya …
-
Mayakan ta’addanci na Boko Haram sun afka karamar hukumar Chibok dake jihar Borno kamar yadda Jaridar TheCable ta rawaito. Jaridar tace majiyarta ta cikin jami’an tsaro sun bayyana mata cewar …
-
Jaridar DailyTrust ta wallafa a safiyar Talata tana neman ma’aikata, kamar yadda majiyar Dabo FM ta samu rahoton hakan. Shiga nan domi gani ko ka cancanta Karin Labarai
-
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana babu wani shugaba wanda yasan me yake da yake cikin farin ciki da yanayin halin da Arewa ke ciki. Majiyar Dabo FM ta …
-
Idan akwai abu daya da mutanen mutanen Arewa, kususan ‘yan bokonsu suka kware da shi shine, yaudarar juna da kokarin biyan bukatar kai kawai. Ba sai an yi sabon bayani …
