Rundunar Yan sanda ta Jihar Jigawa, reshen karamar hukumar Mallam MAdorisun yi nasarar cafke wad’ansu mutane da zargin su ne su ka kai farmaki ga mahaifiyar shugaban Karamar Hukumar Malam …
Rilwanu A. Shehu
-
Hukumar dake kula da alhakin shirin Bautar kasa ta Najeriya ta dakatar da jami’an dake cikin sansani da kuma wadanda ke kokarin shiga Sansanin. Sansanin wanda aka bude shi ranar …
-
Labarin da ke shigo mana Yanzu, yayi nuni da cewa kasar Saudiya ta dakatar da al’ummar Musulmi zuwa aikin Umrah. A jiya ne dai Gwamnatin kasar ta fidda wannan sanarwa. …
-
Kiwon LafiyaLabarai
Kungiyar mata ‘yan asalin jihar Jigawa sun fara aikin bada magani kyauta a fadin jihar
Kungiyar mata ‘yan asalin jihar Jigawa mazauna garin Kaduna tana kan duba marasa lafiya kyauta a jihar. Kungiyar mai suna ‘Better Life for Jigawa Women wacce take karkashin jagorancin Umma …
-
Da safiyar Yau Lahadi ‘yan Bindiga sukai a wun gaba da Sakataren Gwamnatin jihar Nasarawa, Mista Jibrin Giza, Kamar yadda Daily Trust ta rawaito. Kwamashinan ‘Yan Sandan jihar, Mista Bola …
-
A ranar Lahadin data gabata ne wata amarya da aka daura aurenta a garin Gashu’an jihar Yobe, ta gamu da ajalinta a garin Buji ta karamar Hukumar Buji a jihar …
-
Mai girma shugaban Hukumar ‘Yan Sanda ta kasa, IGP Muhammad Adamu, ya bada umarnin gaggawa kan shirin community Police da ake kokarin fadawa a fadin kasar nan. Shugaban ya baiwa …
-
Tin bayan gudanar da babban zaben 2019 da jam’iyyar APC ta lashe baki dayan akwatunan jihar, Yanzu haka rikicin boye ya fara fitowa fili. Tun a wancan lokacin jam’iyyar ta …
-
A yammacin Daren jiya Alhamis, da misalin karfe 8:00 na dare, an samu hatsaniya tsakanin Fulani da Makiyaya a kauyen Bodala dake kan hanyar Adiyani a karamar Hukumar Guri ta …
-
Da yammacin yau wakilin Jaridar DaboFM na jihar Jigawa, Rilwanu Shehu ya ziyarci Kamfanin sarrafa Shinkafa na A. S. S. P VENTURES SARA dake karamar hukumar Gwaram a jihar Jigawa. …
-
Shugaban Rundunar ‘yan sandan Najeriya IG Muhammad Adamu yayi wa kwamashinonin ‘Yan Sanda 13 karin matsayin zuwa mataimaka na II a matakin kasa. Bayan Karin wannan matsayi shugaban Rundunar ya …
-
An wayi gari da kara wa Daliban Jami’ar Maiduguri kudin Makaranta “da ya wuce hankali” – a cewar Daliban. DABO FM ta tattaro cewa a ranar Talata, hukumar gudanarwar jami’ar …
-
Daliban Jami’ar Ilorin ta jihar Kwara, sun hada Naira Dubu Dari Hudu da Casa’in da Biyar (495,000) don ai wa dalibi mai suna Abdulbasir Oladele aikin Tiyata a Idanunsa. Wannan …
-
Gwamnatin Jihar Jigawa ta shirya tsaf domin fara biyan sabon mafi karancin al bashi wata maizuwa. Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ne ya tabbatar da hakan, lokacin da …
-
Babban bankin Najeriya CBN ya amince wa bankunan kasar nan cirar bashin da suke bin mutum a kowanne banki da yake da asusun ajiya. Wannan dai doka ce da ta …
-
A yau Juma’a 4 ga watan Okotoba, na shekarar 2019, mai girma Shattiman Dutse Hakimin Gundumar Yayari dake karamar Hukumar Buji cikin jihar Jigawa yake cika shekaru 60 da rike …
-
Ma’aikatan da Gwamnatin jihar Katsina ta dauka aiki don rage musu radadin talauci, sun yi barazanar tsunduma yajin aikin sai Baba ta gani. Hakan na zuwa ne bayan korafin da …
-
Hukumar fasa kwauri ta kasa ta bayyana cewa, babu shakka tana ganin ribar rufe bododi da shugaba Buhari yayi. Shugaban Hukumar, kanal Hamid Ali mai Riyata, ya ce a cikin …
-
Majalissar Dokokin kasar Amurka tana shirin tsige shugaban kasar Mr. Donal Trump. Yan majalissar Democrat ne dai ke kkkarin aiwatar da wannan shiri. Yanzu haka ‘yan majalissar suna dakon samun …
-
Majalissar Dokoki ta jihar Jigawa ta fara daukar dimin rikici a zaman ta na yau Talata, 24 na watan Satumba. Kakakin majalissar, Hon. Idris Garba Jahun, ya sanar da dakatar …
