‘Yan bandiga sun sace ɗaliban makarantar Islamiyya ta je ka ka dawo su 200 a garin Tegina da ke ƙaramar hukumar Rafi a jihar. Wani mazaunin yankin, Zayyad Muhammad ya …
Tag:
Jihar Niger
-
Labarai
Niger: Alkali ya yankewa Dan Luwadi hukuncin biyan tarar N30,000 bayan lalata duburar yaron shekara 12
Alkali a wata kotun dake da zama a jihar Niger, ya yankewa wani matashi da yayi luwadi da yaro dan shekarar 12 hukuncin tarar 30,000 da zaman gidan kaso na …
