World’s First pure Hausa online Radio

Suggestions

  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
  • Labarai
  • Duniya
  • Najeriya
  • Kwalliyar Mata

Mobile Logo

Najeriya

Babban Labari/Najeriya

Dole kowa ya bada tashi gudunmuwar domin dakile yaduwar fyade a kasar nan – Habiba Muhammad

July 3, 2020July 3, 2020

An bayyana matsalar karuwar samun masu aikata fyade a matsayin babbar damuwa da ke kawo tarnaki ga cigaban al’umma musamman tunda yanzu ba mata kadai ba har da maza ake cin zarafin…

Babban Labari/Najeriya

Dole kowa ya bada tashi gudunmuwar domin dakile yaduwar fyade a kasar nan – Habiba Muhammad

July 3, 2020July 3, 2020

An bayyana matsalar karuwar samun masu aikata fyade a matsayin babbar damuwa da ke kawo tarnaki ga cigaban al’umma musamman tunda yanzu ba mata kadai ba har da maza ake cin zarafin…

Shugaba Buhari ya gaza
Najeriya

Matsalar Tsaro: ‘Buhari ya gaza’

June 11, 2020June 11, 2020

Jaipur, India (DABO FM) – Biyo bayan munanan hare-haren da mayakan Boko Haram da ‘yan Binduga dadi suka kai a yankunan arewacin Najeriya da yayi janyo asarar rayuka sama da 150 a…

Duniya/Najeriya/Tarihi

Abubuwan da suka faru a Rana Irin ta Yau, 28 ga Satumba a fadin Duniya

September 28, 2019September 28, 2019

A ranar 28 Satumbar 1992 Jirgin Sojojin Najeriya yayi hatsari a kusa da Jihar Lagos, inda mutane 163 suka rasu. A ranar 28 ga watan satumban shekarar 2018 Hukumar Jin ‘Kai ta…

Najeriya

An kai hari Jami’ar Maiduguri

September 16, 2019September 16, 2019

A daren jiya Lahadi wayewar yau Litinin wasu mahara dauke da muggan makamai suka kai hari jami’ar Maiduguri. Maharan da ake kyautata zaton ‘yan Boko Haram ne, sun shiga makarantar wajen karfe…

Najeriya

Najeriya Muna Da Gajen Hakuri Wallahi,shin ko za mu tuna

September 16, 2019September 16, 2019

Dayawan Matasan da aka haifa a shekarun 1990s zata suke kamar dama can da Sukarin Dangote ko Bua ake amfani a Nigeria, basu da masaniyar cewa Sukari mai ya’ya wanda ake shigowa…

Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ba da aikin Hanyar da akai shekara da shekaru ana nema

September 12, 2019September 12, 2019

Gwamnatin Tarayya ta ba da aikin Hanyar Gaya- Ajingi-Kafin/Hausa ta wuce jihar Yobe a jiya Laraba. Wannan aiki dai an shafe shekara da shekaru ana Neman sa, amma Allah bai yi ba…

Najeriya

Wasan ganin laifi: ‘Yan Shi’a sun yankawa Amurka da Indiya tikitin gasar

August 15, 2019August 15, 2019

Karin Labarai…

Najeriya

Zauren Maza da Matan Arewa a Instagram ya hada dubu dari 850 don tallafawa Jarumi Moda

July 21, 2019July 21, 2019

A cigaba da tsokaci da binciken shafukan Instagram don ganin irin wainar da mutanen Arewa suke tonawa, yau ma munzo muku da sabon labari mai ban sha’awa. DABO FM ta binciko shafin…

Labarai/Najeriya

Bidiyo: Matasa sun datse titin Kaduna-Abuja tare da cinna wuta, sunce ‘Sai Buhari yazo’

June 14, 2019June 14, 2019

Shashin Hausa na jaridar Premium Times ya rawaito cewa; “Matasan garin Azara dake kusa da Jere, jihar Kaduna sun datse hanyar Abuja zuwa Kaduna na tsawon awa uku sun ce sai Buhari…

Najeriya

Takaitattun Labaran Yammacin Yau

April 15, 2019

Kotun daukaka kara ta mayar wa da Ibrahim Baba na APC kujerar sa a Filato. Duk da matsalar tsaro, za a gudanar da zabukan kananan hukumomi a ranar 27 ga watan Afrilu…

Najeriya

Shugaba Buhari zai bar Najeriya zuwa kasar Chadi a safiyar yau

April 13, 2019

Shugaba Muhammad Buhari zai bar Najeriya zuwa kasar Chadi a safiyar yau Asabar, kamar yadda mai magana da yawunshi Mallam Garba Shehu ya fada. Shugaba Buhari zai halarci taron kasashen “Sahel-Sahara” wanda…

Kwankwaso
Najeriya

Gidauniyar Kwankwasiyya zata daukin nauyin Dalibai domin yin Digiri na biyu a kasashen waje

April 12, 2019April 12, 2019

Gidauniyar Ilimi ta Kwankwasiyya na neman dalibai dasuka kammala Digiri na farko domin turasu yin digiri na biyu  a kasashen waje. A cigaba da shirin da gidauniyar takeyi na bunkusa Ilimi, gidauniyar…

Labarai/Najeriya

Jama’ar gari ne kadai suke mutuwa a harin Jiragen Sojoji a Zamfara

April 11, 2019April 11, 2019

Majalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bayyana cewa hare-haren da jiragen Sojoji suke kaiwa a jihar yana kashe mutanen gari ne kawai. Majalissar tace harin baya taba ‘yan ta’addar…

Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta bawa masu Aski 20 ‘yan yankin Niger-Delta tallafin Naira Miliyan 88

April 8, 2019April 8, 2019

Gwamnatin Tarayya ta rabawa masu sana’ar aski guda 20 ‘yan asalin yankin Niger Delta Naira miliyan 88 a matsayin tallafi karkashin hukumar dake yiwa ‘yan yankin afuwa. Ko wanne daga cikin wadanda…

Labarai/Najeriya

Rikicin Zamfara: Rashin adalci ne ace ban damu da kashe kashen Zamfara ba – Buhari

April 7, 2019April 7, 2019

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nuna damuwa akan kashe kashen da ke faruwa a jihar Zamfara. Wannan shine karon farko da shugaba Buhari yayi furuci game da takaddamar dake faruwa a yankin.…

Najeriya

Shugaba Buhari ya dauki hanyar zuwa kasar Jordan da Dubai

April 4, 2019April 4, 2019

Yau Alhamis da misalin karfe hudu da ‘yan dige-dige, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki hanyar zuwa kasar Jordan. Shugaban zai halarci taro a babban birnin kasar na Amman tare da wasu…

Najeriya

Gwamnatin Zamafara zata dauki matsafa 1,700 domin tabbatar da tsaro

April 4, 2019April 4, 2019

Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Abdulaziz, tace zata dauki matsafa 1,700 domin samarwa jihar zaman lafiya. Gwamnatin ta bayyana haka ne ta hannun Kwamishinan kananan hukumomi na jihar, Alhaji Bello Dankande,…

Najeriya

Gwamnatin tarayya zata rage harajin “Giya”

April 4, 2019

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta yi nazari dangane da harajin barasa da Kamfanukan dake sarrafa ke yi, kuma za ta duba yiwuwar rage harajin. Wannan matakin rage harajin akan barasar ya…

Najeriya

Sanata Dino Melaye yayi kira ga ASUU data binciki takardun Farfesoshin da sukayi aikin Zabe

March 26, 2019March 26, 2019

Dino Melaye, Sanata mai wakiltar Kogi ta yamma, yayi kira ga hukumar ASUU data fara binciken kwa-kwaf akan takardun Farfesoshin da sukayi aikin zabe. Ya godewa hukumar zabe ta INEC bisa yadda…

Najeriya

Kano: Hukumar INEC ta dage zaman tattara sakamako zuwa 8 na safiyar Lahadi

March 24, 2019March 24, 2019

A cigaba da tattara sakamakon zaben wuraren da aka sake zabe a jihar Kano, INEC ta dage zaman zuwa 8 na safiyar Lahadi, 24/03/19. Baturen zaben ya bayyana hakan ne bayan cimma…

1 2 3 4 Na gaba

Karin Labarai

Shafukanmu

Shahararru

01

Shekara 14 rabon da jami’iyyar hamayyar ta ci zabe a zaben kananan hukumomin Kano

JAIPUR INDIA: A makon da muke ciki ne dai aka kammala zaben kananan hukumomi a jihar Kano, zaben da ya samar da shugabannin…

02

Kai Tsaye: Yadda al’umma a Kano suka ki fitowa zaben kananan hukumomi

Rahotan yana zuwa ne kai tsaye, a rika sake loda shafin domin sabuntawa. JAIPUR INDIA: A yau Asabar, 16 ga watan Janairun…

03

Jami’ar Ahmadu Bello ta sanar da ranar komawa karatu : 25 ga Janairu

Jami’ar Ahmadu Bello ta sanar da ranar 25 ga Janairu a matsayin ranar da za a cigaba da karatu a makarantar. A…

  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
Kai Tsaye: Kududdugar Korona
  • Nigeria 116,655
    Nigeria
    Tabbaci: 116,655
    Gudana: 21,524
    Warkewa: 93,646
    Mutuwa: 1,485
  • Ghana 58,822
    Ghana
    Tabbaci: 58,822
    Gudana: 2,178
    Warkewa: 56,286
    Mutuwa: 358
  • Cameroon 28,010
    Cameroon
    Tabbaci: 28,010
    Gudana: 694
    Warkewa: 26,861
    Mutuwa: 455
  • Niger 4,249
    Niger
    Tabbaci: 4,249
    Gudana: 778
    Warkewa: 3,324
    Mutuwa: 147
  • Chad 3,012
    Chad
    Tabbaci: 3,012
    Gudana: 720
    Warkewa: 2,178
    Mutuwa: 114