Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin rufe dukkannin masallatai da wuraren karatu ko taro na Shaikh Abduljabbar Shaikh Nasiru Kabara bisa zargin zagin yin kalamai masu barazana ga tsaron …
Taskar Malamai
-
LabaraiTaskar Malamai
Halacci ko Haramci: Hukuncin sana’ar P.O.S a Musulunci -Daga Sheikh Hamza Kabawa
Taskar Malamai: Halacci ko Haramci: Hukuncin sana’ar P.O.S a Musulunci -Daga Dabo FM tare dada Shei Hamza Uba Kabawa Da sunan Allah mai rahama da jin kai : A ƴan …
-
LabaraiTaskar Malamai
Hukuncin mutum ya kashe kansa, Daga Sheikh Aminu Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukuncin mutum ya kashe kansa tare da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa daga masallacin Ansaru Sunnah da ke karamar hukumar Fagge a birnin jihar Kano. Huɗubar Juma’a ta yau. 12/ 4/1442. …
-
LabaraiTaskar Malamai
Rahama Sadau: Hakkin Manzon Allah SAW ba ya saraya da tuba – Sheikh Hamza Kabawa
Taskar Malamai daga Dabo FM tare da babban limamin masallacin Bello Road dake Kano, Sheikh Hamza Uba Kabawa Daga abin da ya kamata al’umma su sani shi ne : Duk …
-
Taskar Malamai: Mahaddata Alƙur’ani daga Sahabbai – Tare da babban limamin masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa. Sanin kowa ne cewa Sahabbai su ne alarammomi na farko …
-
Shirin Taskar Malamai na Dabo FM tare da babban limamin masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa. Sanin kowane cewa zawarci da gwagwarci na daga cikin manyan matsalolin …
-
Babban limamin Masallacin Juma’a na Bello Road, Sheikh Hamza Uba Kabawa yayi kira ga shuwagabanni, ‘yan kasuwa da sauran jagororin al’ummar musulmi da suji tsoron Allah SWA su tausasawa talakawa …
-
Abin lura: Duk da rasuwar dukkanin ‘ya’yanshi (SAW) illa Nana Fadima R.A!! Duk da rasuwar matar shi ta fari kuma mahaifiyar ‘ya’yanshi!! Duk da kasancewarshi maraya gaba da baya …
-
Taskar Malamai daga Dabo FM tare da Sheikh Hamza Uba Kabawa, babban limamin masallacin juma’a na kasuwar Singa a jihar Kano. Tarihin Musulunci cike yake da gwaraza da suka bayar …
-
Ra'ayoyiTaskar Malamai
‘Ran mumini fansa ne ga mutuncinsa Salallahu Alaihi Wa Sallam’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbubakar Salisu Sani (Bin Danladi Mailittafi) A ƘADAMIN MUTUMTAKA, YANA CEWA DA SAHABBANSA: “Kaɗai dai cewa ni Mutum ne kamarku” IDAN KUMA YA HAU ƘADAMIN MANZONCI, SAI YA CE DA …
-
Babban limamin masallacin Juma’a, Sheikh Hamza Uba Kabawa ya fadakar da al’umma wasu taril falala har 8 ta ranar Arfat. Shehin malamin bayyanawa DABO FM mecece ita wannan rana ma …
-
Babban limamin masallacin Makkah, Imam Sheikh Abdulrahman ibn Abdul’aziz Al Sudais ya bada umarnin sanya harshen hausa cikin harsunan da za’a fassara hudubar aikin Hajji. DABO FM ta rawaito babban …
-
Taskar Malamai
‘Ba Allah wadai za ka yi akan kisa a Arewa ba, idan baza ka iya daukar mataki ba, ka sauka’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Sheikh Nuru Khalid, fitaccen malamin adddinin Islama ya nuna takaicin kalaman shugaba Muhammadu Buhari da ya ce ya saba yi duk lokacin da aka kashe …
-
LabaraiTaskar Malamai
‘In da Jonathan ko wani dan Kudu ne ke mulki, da an ce shirya kashe-kashe ake don cutar Arewa’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur, India (DABO FM) – Sheikh Jabir Sani Mai Hula, fitaccen malamin addinin Islama a Najeriya, ya magantu kan yadda a ke kisan kiyashi a yankin arewacin Najeriya a ƙarƙashin …
-
Taskar Malamai
Sheikh Gumi ya sake jaddada bidi’anci azumin ‘Sittu Shawwal’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, malamin addinn Islama a Najeriya, ya sake jaddada bidi’ancin yin azumin ‘Sittu Shawwal’ bisa fahimtar Imam Malik (Allah Ya kara yadda a gareshi), kamar yadda …
-
LabaraiTaskar Malamai
Manzon tsira SAW yayi umarnin rufe fuska, wanke hannu tin kafin annobar Coronavirus – Sheikh Hamza
Sheikh Hamza Uba Kabawa, babban limamin masallacin kasuwar Singa ta jihar Kano yace Manzon Allah SAW ya bayyana matakan kariya daga annoba tin kafin zuwan Coronavirus. A hudubar da malamin …
-
LabaraiTaskar Malamai
‘Corona Virus’ shirin Yahudawa ne domin su hana Musulmai ibada – Sheikh Jingir
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar IZALA JOS, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya bayyana annobar ‘Corona Virus’ da ta addabi duniya a matsayin shirin Yahudawa wanda a cewarshi an kirkireta domin hana addinin Musulunci …
-
LabaraiTaskar Malamai
Neman Taimako: Kujerar gwamnan da ka hau ta gidanku ce? – Sheikh Jingir ga Masari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar Izala Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya mayar da martani ga gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari akan wani furuci da akace gwamnan yayi. DABO FM ta tattara …
-
LabaraiMatsalarmu a YauTaskar Malamai
A tantance jami’an tsaro domin ana zargin akwai hannun su a hare hare -Sheikh Sani Jingir
Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance jami’an tsaron kasar nan, don a fitar da …
-
A watan Afirilun 2020, Sheikh Ja’afar Mahmud Adam, zai cika shekaru 13 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka kashe shi yayin da yake sallah a …
