JAIPUR INDIA: A makon da muke ciki ne dai aka kammala zaben kananan hukumomi a jihar Kano, zaben da ya samar da shugabannin kananun hukumomi 44 da kansiloli 484 a jihar …
Bincike
-
BincikeDuniya
Kwakwaf: Shin da gaske ne Najeriya ta fi kowace kasa kayan Noma a duniya?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShin da gaske ne kasaar Najeriya ta fi kowacce kasa a fadin duniya kayyakin Noma? Al’umma da dama sun bayyana shakkunsu kan wasu bayanai da wani fitaccen malamin addinin Musulunci …
-
BincikeLabarai
‘Yan Sanda sun cafke Faston da ake zargi da sace Sadiya Idris tare da canza mata addini
Rundunar ‘yan sanda jihar Kaduna ta tabbatar da kamun wani malamin addinin Kiristanci, Pastor Jonah Gangas da ake zargi da sace wata yarinya ‘yar asalin jihar Kaduna. Tin a ranar …
-
An samu nasarar chafke wani fasto mai suna Juna Gangas bayan ya boye yarinya, Sadiya Idris kimanin shekaru 7 a hannun sa tare da mayar da ita addinin kiristanci. DABO …
-
Shugaban majalisar dattijai, Ahmed Lawan, Adamu Bulkachuwa (APC, Bauchi) tare da tsohon gwamnan jihar Kano, sanata Ibrahim Shekarau (APC, Kano) na cikin ‘yan majalisar da suka shekara guda cif ba …
-
BincikeLabarai
Ana zargin hadimin Ganduje, Alibaba da yin sama da fadin miliyan 16 na addu’ar Korona
An zargi mai bawa gwamna, Abdullahi Umar Ganduje shawara akan harkar addinai, Alibaba Agama Lafiya Fagge da sama da fadin naira miliyan 16 hasafi ga malamai da sukayi addu’a a …
-
Binciken kwararru na hadin gwiwa daga Jami’ar Nebraska tare da Kwalejin binciken halittu ta Texas (Texas Biomedical Research Institute) ya bukaci da a sanya tabar wiwi cikin magunguna da kan …
-
BincikeLabarai
Yadda unguwar Fagge a Kano ta zama sabuwar Kasuwar Kanti Kwari da Kofar Wambai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSakamakon dokar kulle da take wakana a jihar Kano, al’ummar unguwannin a cikin jihar Kano musamman wadanda suke kusa da kasuwanni sun koka kan yadda aka mayar da su sabbin …
-
Cutar Koronabairas, anooba ce da ta karade duniya baki daya wadda a yau babu kasa shahararriya a fadin duniya ta cutar ba ta bulla ba. Sai dai bincike ya nuna …
-
BincikeFasahar MatasaLabaraiMatsalarmu a YauSanarwa daga Al’umma
Yadda za mu kare kan mu daga kamuwa da cutar zazzabin ‘Lassa’ -Dr Abdul’aziz T. Bako
Zazzabin Lassa, ciwo ne da kan iya jawo mutum ya rika zubar da jini ta kowace mafaka (hanci, baki, ido, da sauransu), har ma Idan abin ya zo da ajali, …
-
Masu bincike kan magunguna sun tabbatar da cewa ‘African Star Apple’ wadda a yaren hausa aka fi sani da Agwaluma tana dakushe karfin maza. Rahoton Dabo FM ya bayyana cewa …
-
BincikeLabarai
Jerin jihohi 18 da basu da shirin fara biyan albashin N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDuk da wa’adin ranar 31 ga watan Disambar 2019 da kungiyar Kwadago ta baiwa Gwamnonin Najeriya akan biyan sabon albashin N30,000, wasu daga cikin jihohi basu da shirin fara biyan …
-
Bincike
Yacce shugaba Jonathan ya kashe biliyan 40 wajen gyaran Majalissar Tarayya a 2013
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA makon da muke ciki, shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kasafin kudin shekarar 2020 wanda a cikinshi ne ya aminta da kashe Naira biliyan 37 domin gyaran zauren …
-
BincikeLabaraiRa'ayoyi
Adadin ‘yan Najeriya dake son satar kudin kasa yafi na wadanda suka sace da masu sata a yanzu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShuwagabannin Najeriya, sun kasancewa daga cikin shuwagabanni mafi zarra a wajen yi wa asusun kasa ta’annati a fadin duniya. Satar miliyoyin kudade ya zama tamkar wutar lantarki a kasashen turai …
-
BincikeLabarai
Kudin yi wa Majalissa kwaskwarima zai ishi gina ajujuwan zamani guda 10,360
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKudade da aka ware na Naira biliya 37 domin gyaran Majalissar Najeriya wanda ya janyo cece-kuce tsakanin al’umma kasar musamman masana da suke ganin an saka koko ba’a masakinshi ba. …
-
Da yammacin yau wakilin Jaridar DaboFM na jihar Jigawa, Rilwanu Shehu ya ziyarci Kamfanin sarrafa Shinkafa na A. S. S. P VENTURES SARA dake karamar hukumar Gwaram a jihar Jigawa. …
-
BincikeLabarai
Bincike ya nuna fiye da kashi 75% na matan Najeriya suna amfani da mayuka da allurar bilicin
Wasu kwararru a fannin hada man da yake canja launin yadda fata take sun bayyana cewar lallai yin amfani da su nau’oin wadannan mai na da matukar hadari ga lafiyar …
-
BincikeLabarai
Zamu nuna ba-sani ba-sabo akan Sarakuna da sauran masu hannu cikin kashe-kashe a Zamfara -Gwamna Matawalle
Gwamnatin Zamfara ta ce a shirye take ta aiwatar da shawarwarin kwamitin da ta kafa wanda ya gudanar da bincike game da matsalar ‘yan bindiga da satar mutane da suka …
-
BincikeLabarai
Sarakuna 5, Hakimai 33 da Sojoji 10 keda hannu dumu-dumu a kashe-kashen Zamfara -Kwamatin Bincike
Kwamatin binciken kan kashe kashen jihar Zamfara a ranar Juma’a, ya kammala bincike inda ya gano hannu wasu masu mulkin gargajiya a kashe-kashen da suka faru a jihar. Kwamitin ya …
-
Abdulbasit Umar dan shekara 22 tare da abokansa su 2, sune Hukumar ‘Yan Sandan jihar Taraba ke tuhuma da sace ‘kanwarsa yar kimanin shekaru 10 Amina Umar a hanyar ta …
