An shawarci mai Martaba Sarkin Zazzau Ambasada Malam Ahmad Nuhu Bamalli, ya yi amfani da damar da ya samu wajen samar da aikin yi ga matasa, don kauce wa zaman …
Manyan Labarai
-
Shugaban Cibiyar binciken sinadarai ta Kasa da ke Zaria wato National research institute for chemical technology (NARICT) Farfesa Joeffry T Barminas, ya jaddada kudirin Cibiyar sa na cigaba da taya …
-
LabaraiManyan LabaraiTaskar Matasa
Abun takaici ne yadda masu karamin karfi ke samun cikas duk lokacin da suka fuskanci kalubalen rayuwa-NUJ
Kungiyar yan jaridu ta Kasa shiyyar Zariya a Jihar Kaduna, ta sake nanata kudirin ta na aiki kafada da kafada da sauran kungiyoyi domin sammar da cikakken ‘yancin ga kowanne …
-
Babban LabariManyan Labarai
Zargin rashin kula da lafiya: Kaftin Zakari ya nesanta kansa daga labarin da aka buga a kan sa
Tun bayan zantawar da wani Jami’in rundanar sojin Najeriya mai suna Kaftin Zakari Sani, ya yi inda ya roki gwamantin tarayya da rundunar sojin Najeriya domin kawo masa dauki bisa …
-
A kokarin ta na kyautatawa manoma masara domin wadata kasa da abinci, Kungiyar manoma Masara ta kasa, wato Maize Association of Nigeria (MAAN) da hadin gwiwan babban bankin Najeriya wato …
-
LabaraiManyan Labarai
Saudiyya za ta bude masallatai 90,000 da aka rufe sakamakon Kwabi-19
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatar addinin Musulunci ta kasar Saudiyya ta tsunduma cikin shirin bude masalallati sama da 90,000 a fadin kasar domin cigaba da gudanar da ibadu. Hukumar tace tini ta fara wanke …
-
LabaraiManyan Labarai
Zaria: Kansilolin da suka sanya hannun tsige shugaban karamar hukumar sun janye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDABO FM ta bincika cewar har kawo yanzu, shugaban karamar hukumar Zaria, Engr Aliyu Idris Ibrahim, bai sauka daga kan kujerarshi ba duk da cewar Majalissar Kansiloli ta tsige shi. …
-
LabaraiManyan Labarai
Har yanzu shugaban karamar hukumar Zaria da Kansiloli suka tsige bai sauka ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDABO FM ta bincika cewar har kawo yanzu, shugaban karamar hukumar Zaria, Engr Aliyu Idris Ibrahim, bai sauka daga kan kujerarshi ba duk da cewar Majalissar Kansiloli ta tsige shi. …
-
Majalissar Dokokin kasar Amurka tana shirin tsige shugaban kasar Mr. Donal Trump. Yan majalissar Democrat ne dai ke kkkarin aiwatar da wannan shiri. Yanzu haka ‘yan majalissar suna dakon samun …
-
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) reshen jihar Jigawa ta ce ta kama diloli tare da masu amfani da kayan maye 16 a cikin garin Dutse, …
-
Babban LabariLabaraiManyan Labarai
Zaben2019: Hukumar INEC ta dage zabe zuwa 23 ga wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar babban kula da zabe, INEC ta dage babban zaben da za’a gudanar yau Asabar, 16 ga watan Fabarairu zuwa 23 ga watan na Fabarairun. Hakan ya biyo bayan wasu …
-
Babban LabariManyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Tabbas Ganduje ya karbi cin hanci – EFFC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFFC ta tabbatar da sahihancin bidiyon da aka ga gwamnan Kano yana karbar na goro. Bayan tsawon lokaci da hukumar ta …
-
A cigaba da yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari, yau na sauka a garin Kano domin tallatar manufarshi ta sake tsayawa shugabancin kasar a zabe mai kamawa. Al’ummar jihar ta …
-
Manyan LabaraiNajeriya
Zuwan Buhari Kano: Barranta rashawa ko goyon bayanta?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJirgin yakin neman zaben shugaba Buhari yau zai sauka a jihar Kano, jihar da ake zargin gwamna Abdullahi Ganduje da karbar rashawa. Gwamnatin shugaba Buhari, gwamnati ce da ke yakin …
-
Manyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Atiku zai fuskanci matsin lamba in ya dawo Najeriya – Lai Muhammad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLai Muhammad, ministan yada labarai na kasa ya bayyanawa manewa labarai cewa tsohon mataimaki kuma dan takarar jam’iyyar PDP matakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lambar daga …
-
-
Babban LabariDuniyaManyan LabaraiSabon Labari
‘Yar Saudiyar da tayi ridda, ta samu mafaka a Canada
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahaf Mohammed Alqunun ta isa birnin Toronto dake kasar Canada. Labaran Hotuna Lokacin isowar Rahaf Mohammed Alqunun Rahaf tare da Ministar harkokin kasashen waje ta Canada. Via BBC World
-
Babban LabariManyan LabaraiNajeriya
Sai na kashe Buhari – Victor Odungide
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutumin mai suna Victor Odungide ya yi wannan furuci a shafinshi na Twitter @vikolo2000 Hakan ya biyo baya ne bayan shugaba Buhari ya wallafa wani sako a shafinshi na Twitter, …
