Ƙungiyar Kano Pillars da a ke wa take da ‘Sai Masu Gida’ sun samu nasara a kan takwararsu ta Ifeanyi Ubah a yau Litinin a gasar Firimiya League ta Najeriya. …
Wasanni
-
Wasanni
Wallahi Saba’a – Wallahi Saba’a’ – Aston Villa ta turmushe Liverpool da ci 7 da 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Kwallon kafa ta Aston Villa ta lallasa Liverpool da co 7 da 2 a gasar cin kofin Firimiya na kasar Burtaniya. Hakan na zuwa sa’o’i kadan bayan da Manchester …
-
Kungiyar Kwallon kafa ta Liverpool ta sha da kyar a hannun Kungiyar Leeds United. An dai tashi daga wasan Liverpool na da 4, Leeds United na da 3. Wannan wasan …
-
Kungiyar Bayern Munich ta lashe kofin zakarun nahiyar Turai bayan ta zura wa Kungiyar PSG kwallo daya a raga. Dan wasa Coman ne ya jefa wa kungiyar kwallon guda daya …
-
Wasanni
Yanzu-yanzu: Barcelona ta ‘shirya korar mai horar da kungiyar, Quique Setien’ bayan luguden Bayern Munich
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Barcelona ta shirya korar mai horar da kungiyar Quique Setien bayan tashi daga wasan kungiyar da Bayern Munich. Fitaccen dan jaridar wasanni, Fabrizo Romano ne ya tabbatar da haka …
-
Kungiyar Barcelona ta kasar Spain ta sha kashi a hannun kungiyar Bayern munich ta kasar Jamus da ci 8 da 2 . Wasan ya kasance na daf da na kusa …
-
Tsohon gwarzon dan wasan kungiyar kwallon kafar kungiyar Barcelona kuma mai horar da kungiyar Al-Sadd ta kasar Qatar, Xavi Hernandez ya kamu da cutar Koronabairas, rahotanni sun tabbatar. Kungiyar ta …
-
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bada umar nin bude gidajen kallon kwallon kafa dake fadin jihar, sai dai ya bada sharudda yanda zasu kare yaduwar Kwabid19. Rahoton DABO …
-
Hukumomin gudanarwar gasar Ligue 1 ta kasar Faransa ta soke gasar ta kakar 2019-2020. Firaministan kasar Faransa, Edouard Philippe ya bayyana cewar kasar ta soke dukkanin al’amuran wasanni har zuwa …
-
LabaraiWasanni
Tallafawa al’umma kai tsaye yafi a baiwa gwamnati – Ahmad Musa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKyaftin na kungiyar kwallon kafan Najeriya ta Super Eagles, Ahmad Musa yayi tsokaci game da yadda masu kudi suke baiwa gwamnati taimako. Ahmad Musa ya bayyana cewar baiwa gwamnati tallafi …
-
LabaraiWasanni
Yanzunnan: Shahararren dan wasan Juventus, Dybala da matarsa sun kamu da cutar Coronavirus
Dan wasan Juventus, Paulo Dybala dan asalin Argentina kuma gogaggen dan wasan da ake ji dashi a duniya ya tabbatar da ya karbi saka makon gwajin da aka yi masa …
-
LabaraiWasanni
Kano Pillars ta lallasa Jigawa Golden Stars da ci 2 da nema
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta lallasa takwararta ta jihar jihar Jigawa wato Jigawa Golden Stars da ci 2 babu ko daya a cigaba da bugun wasanni ajin Firimiya. …
-
LabaraiWasanni
Juventus: Kwana 3 da cudanya da sauran yan wasa, an samu daya daga ciki dauke da Coronavirus
Barazana ta cika kungiyar kwallon kafa ta Juventus bayan samun dan wasan bayan kungiyar dauke da cutar Coronavirus, wato Rugani wanda kuma Kwana uku da suka wuce dan wasan yayi …
-
Wasanni
Abin Sha’awa: Dan kwallon Liverpool Sadio Mane ya shiga an wanke bandakin Masallaci tare dashi
Faifai bidiyon dan wasan kwallan kafar Liverpool kuma zakaran dan kwallon kafar duniya a matsayi na 4, kana gwarzon dan wasa na farko da yafi iya kwallon kafa a nahiyar …
-
Wasanni
Yarda da Allah ce ta sanya nake murmushi ko ina cikin damuwa – Mesut Ozil
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon dan wasan kwallon kafa ta kasar Germany, Mesut Ozil ya bayyana yardar a matsayin garkuwa da take taimakonshi a rayuwa. Dan wasan dake taka leda a kungiyar kwallon kafa …
-
Wasanni
An samu raunuka da dama bayan farwa magoya bayan Kano Pillars a Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu fusatattu matasa da ake zargin magoya bayan kungiyar kwallon kafan Katsina United ne sun tsare yan wasa da ma’aikatan kungiyar na tsawon awanni bayan tashi daga yin canjaras a …
-
Wasanni
‘Yar Najeriya, Musulma ta lashe kambun gwarzuwar nahiyar Afirika karo na 4
by Faizaby FaizaKyaftin din Super Falconets ta Najeriya da kuma yar wasan gaba ta kungiyar kwallon kafar Mata ta Barcelona, Asisat Oshiola, ta lashe kambun gwarzuwar yar wasar kwallon kafa ta nahiyar …
-
Wasanni
Sadio Mane lashe kambun gwarzon dan wasan kwallon kafan Afirika
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan wasan gaba na kasar Senegal da kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Sadio Mane, ya lashe kambum zama gwarzon dan kwallon shekarar 2019a karon farko. Hakazalika, yar wasan Najeriya, Asisat …
-
Cristiano Ronaldo, dan wasan gaba na kungiyar Juventus, ya jefa kwallaye 3 a wasan farko da ya buga a sabuwar shekar 2020. Wasan gasar Serie A da kungiyar Juventus doke …
-
Kyaftin din kwallon kafar Najeriya, Ahmad Musa tare da kungiyarshi da Al Nassr ta kasar Saudiyya, sun samu nasarar lashe kofin ‘Super Cup’ bayan doke kungiyar Taawon a bugun daga …
