Da misalin karfe 1 na rana ne wata motar tankar mai da ke shake da man getir ta fadi a kusa da gidan man NNPC a yankin Dan Magaji kan hanyar Kaduna…
Da misalin karfe 1 na rana ne wata motar tankar mai da ke shake da man getir ta fadi a kusa da gidan man NNPC a yankin Dan Magaji kan hanyar Kaduna…
A ranar 25 ga watan Disamba ce, miliyoyin mabiya addinin kirista suka gudanar da bikin ranar harhuwar Annabi Isa, na shekaru 2020. A kullum shuwagabanni suna mika sakon zaman lafiya ga mabiyansu,…
A shirye-shiryen ta na cigaba da gudanar da harkokin karatu tun bayan rufe makarantu kusan watanni bakwai da suka gabata saboda barkewar annobar Covid-19, makarantar kimiyya da fasaha ta Nuhu Bamalli da…
Hadakar kungiyoyin darikun sufaye karkashin jagorancin kungiyar fityanul Islam ta kasa raeshen Jihar Kaduna da kwamitin shirya zagayen mauludi na garin Zariya da kwamitin shirya Tafsirin Al-qur’an mai girma na kofar fadar…
Iyan Zazzau, Bashir Aminu ya maka Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa’i a kotu bisa naɗin Ahmad Nuhu Bamalli sabon Sarkin Zazzau. Rahoton Dabo FM ya bayyana Iyan Zazzau ya shigar da ƙara…
An zargi wani mutum mai suna Badamasi ma’aikaci a Jami’ar Ahmadu Bello Zaria da lalata da diyarsa da ya haifa. Badamasi mazaunin Anguwar ‘Yar tsamiya hayin Dogo Samarun Zariya Samarun Zariya ne.…
Wani matashi mai suna Musa Umar ya jaddada aniyar sa ta gudanar da tattaki daga karamar hukumar Giwa ta Jihar Kaduna zuwa Jihar Zamfara domin saduwa da babban masoyin sa gwamnan Jihar…
Kwalejin horas da aikin Noma da ke karkashin Jami’ar Ahmdu Bello Zariya, ta shirya domin cigaba da bunkasa a bangaren aikin Gona da samar da kwarewa ga dalibai da suke karatu a…
An bayyana matsalar karuwar samun masu aikata fyade a matsayin babbar damuwa da ke kawo tarnaki ga cigaban al’umma musamman tunda yanzu ba mata kadai ba har da maza ake cin zarafin…
Gwamnatin Jihar Kaduna ta mayar da almajirai sama da dubu 35 zuwa Jihohi 17 da ma wanda suka zo daga kasashe makofta. Kwamishiniyar kula da harkokin Mata da walwalar Jama’a, Hajiya Hafsat…
Tun bayan zantawar da wani Jami’in rundanar sojin Najeriya mai suna Kaftin Zakari Sani, ya yi inda ya roki gwamantin tarayya da rundunar sojin Najeriya domin kawo masa dauki bisa lalurar da…
Yanzu haka Jami’an rundunar soji ta makarantar horas da kwaratan soji da ke Zariya sun dukufa wurin binciko gaskiyar lamarin da ya faru tsakanin wasu masu rike da mukaman Kaftin a rundunar…
Yanzu haka Jami’an rundunar soji ta makarantar horas da kwaratan soji da ke Zariya sun dukufa wurin binciko gaskiyar lamarin da ya faru tsakanin wasu masu rike da mukaman Kaftin a rundunar…
Gamayyar hadin kan kungiyoyin addinin Islama ta Jihar Kaduna da suka kumshi bangaren Izala da Darika da suka kira kansu da United Muslim Foundation, wanda Shugaban Kungiyar Fityanul Islam ta Jihar Kaduna…
Sarkin Zazzau, mai martaba Alhaji Shehu Idris, ya yi kira ga al’umma da su bi umarnin gwamnti tare da bin duk shawarwarin masana kiwon lafiya domin dakile yaduwar cutar Kwabid19. Sarkin ya…
Al’ummomi sama da 1000 ne da suka fito daga kananan hukumomin Zariya da Sabon Gari a Jihar Kaduna, suka amfana da kayan hatsi da kuma naman sallah kyauta daga shugaban hukumar bada…
Babban Jami’i mai kula da wayar da kan al’umma ta karamar hukumar Zariya a Jihar Kaduna, Alhaji Aminu Alhassan Sa’id, ya bayyana yadda bangaren su da ke da alhakin wayar da kan…
Shugaban wata Cibiya mai kula da Ilimin ‘ya’ya mata a Najeriya, wato Center For Girls Education a turance Hajiya Habiba Muhammad, ta bayyana muhinmancin ranar da aka ware domin tunawa da yara…
A sakon sa na barka da sallah da taya al’ummar musulmi murnar kammala Azumin watan Ramadana lafiya, wani shugaban al’umma a karamar hukumar Zariya da ke Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim Garba Umar…
A sakon sa na barka da sallah da taya al’ummar musulmi murnar kammala Azumin watan Ramadana lafiya, wani uban kasa a masarautar Zazzau, Marafan Yamman Zazzau Alhaji Mustapha Adamu Ubaidullahi, ya roki…