Sabuwar manhajar Crowwe, manhaja ce ta sada zumunta mai fasali da ya kunshi irin na manyan manhajojin sada zumunta irin su Facebook, Twitter da Instagram. Mai amfani da manhajar zai …
Taskar Matasa
-
Taskar MatasaTattaunawa
Ranar Matasa: ‘Ya kamata Gwamnati ta rika baiwa matasa fifiko a dukkanin lamuran ta’
An yi kira ga matasa su cigaba da yin duk mai yiwuwa da bayar da gudunmuwar su wurin cigaban kasar da lalubo hanyoyin magance duk wasu matsalolin da ke damun …
-
Fitaccen mawakin Hausa Hip-hop, Amir Hassan dan asalin jihar Kano da ake yi wa lakabi da dan autan mawakan arewa da Allah ya yi wa rasuwa a shekarar 2017 ya …
-
LabaraiTaskar Matasa
Kwana 355 da ɗaukewar ‘babu gaira babu dalili’ da aka yi wa Abu Hanifa Dadiyata
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 355 tin bayan da wasu da ba a san ko su waye ba su ka ɗauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin …
-
LabaraiManyan LabaraiTaskar Matasa
Abun takaici ne yadda masu karamin karfi ke samun cikas duk lokacin da suka fuskanci kalubalen rayuwa-NUJ
Kungiyar yan jaridu ta Kasa shiyyar Zariya a Jihar Kaduna, ta sake nanata kudirin ta na aiki kafada da kafada da sauran kungiyoyi domin sammar da cikakken ‘yancin ga kowanne …
-
Abdullahi Abdullahi popularly known as Geeboy, is a Kaduna-born musical artist whose music career began in the year 2011 with the prestigious Yaran North Side Group ‘YNS’. Born …
-
Hausa Hip Hop Artist Name Year Feelings 2016 Tune In 2018 Musical Performance He performed (Feezy) at Kadamfest in December 2015 On the same platform with the likes of Yemi …
-
Fasahar MatasaTaskar Matasa
Ko kunsan hazikin matashin da ya zana fitaccen hoton Sarkin Kano murabus?
Hoton da kuke gani a sama, hoto ne da ya gama gari, ya kuma kayatar da mutane musamman masoya Sarkin Kano murabus, Muhammadu Sunusi II. Sai dai mutane sun manta …
-
Taskar Matasa
Yakamata Mata su rungumi sana’o’in dogaro da kai – Habeeba S Lemu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineZaurenmu na Taskar Matasa na yau ya zanga da wata matashi yar asalin jihar Nijar a Najeriya da take sana’ar kwalliyar zamani ga ‘ya’ya mata. Habeeba S Lemu, matashiya dake …
-
LabaraiTaskar Matasa
Mun kafa Gidauniyar Hadiyatul Khair domin kawo karshen talauci – Mufidah Fari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugabar gudanarwar Gidauniyar Hadeeyatul Khair, ta bayyana cewa sun kafa kungiyar ne a wani mataki na taimakawa al’umma tare da kawo karshen talauci a yankin Arewacin Najeriya. DABO FM ta …
-
A cigaba da shirin DABO FM na binciko hazikan matasan Arewa wadanda suke da baiwa a fannoni daban daban, yau mun zakulo wani matashi da yake zane mai ban sha’awa …
-
Taskar Matasa
Zamu zama tsani tsakanin masu mulki da wandanda ake mulka – Majalisar Matasan Najeriya
Zariya, Nijeriya. A cigaba da zagayen da take domin ganawa da kungiyoyi masu zaman kansu, a Asabar din da ta gabata, Majalisar Matasan Nijeriya reshen karakar hukumar Zariya, ta cigaba …
-
Zariya, Nigeria An bayyana naiman Ilimi, a matsayin wani abu da ya zama wajibi kuma dole a halin da ake ciki a yau, domin shi ne kadai madogara da mutum …
-
Ra'ayoyiTaskar Matasa
Meyasa wasu mutane suke jin tsoron tofa albarkcin bakinsu wajen kawo gyara a siyasa?, Daga Umar Aliyu Musa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWannan ita ce babbar tambayar da take ci min tuwo a kwarya kuma kullum nake ganin baikon wannan alummar da suke jin tsoron kawo gayra a siyasar mu ta wannan …
-
Taskar Matasa
Sanarwa game da saukar Daliban Kwankwasiyya 370 a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMakonni kadan suka rage tafiyar dalibai 370 da gidauniyar Kwankwasiyya ta zata dauki nauyin karatun Digirinsu na 2 a kasar Indiya. DABO FM tana sanarwa cewa akwai yiwuwar kawo muku …
-
Al'aduLabaraiTaskar Matasa
Daliban Kano sun lashe gasar Kwalliyar Gargajiya ta Jami’ar ABU bayan sunyi ado da Jajayen Huluna
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaliban jihar Kano dake karatu a jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria, sun samu nasarar lashe zaben jihar da ta fi kowacce jiha iya kwalliyar Gargajiya. An gudanar da zaben ne …
-
LabaraiTaskar Matasa
Zabe a Tuwita tsakanin kwalliyar daliban Kano da Borno a bikin Satin Al’adu na Jami’ar ABU Zaria
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalli hotunan da suka fito a jerin gasar tsakanin jihohin biyu. Akwai gurin yin zaben a kasan rubutun bayan an kammala ganin Hotunan duka jihohin. Kano Borno Yi zabenku a …
-
Taskar Matasa
Sashin Jami’ar ABU Zaria ya baiwa Anas Umar mai hoton Sarkin Kano Sunusi II lambar yabo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin shugabancin daliban Jami’ar Ahmadu Bello Zaria ta karrama mai hoton Sarki Kano Muhammadu Sunusi II da lambar yabo a wani taro da ta shirya a makon daya wuce. Anas …
-
Taskar Matasa
Zane-zane na basira da ‘dan Arewa Abbas Nabayi mai shekaru 21 yake yi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da shirin DABO FM na binciko hazikan matasan Arewa wadanda suke da baiwa a fannoni daban daban, yau mun zakulo wani matashi da yake zane-zane. Abbas Haruna Nabayi, …
-
Taskar Matasa
Wasu ‘yan Siyasar suna amfani da Jahilcinsu wajen Jahilartar da Matasa, Daga Umar Aliyu Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMATASHI:- Shi ne mutumin da ya tasa ko ya fara mallakar hankalin sa a tsakanin shekarun samartaka {puberty age}, wannan shi ne lokaci mafi wahala ga iyaye gurin tabbatar da …
