Tsohuwar shahararriyar ‘yar wasan kwaikwayo a masana’antar Kannywood, Ummi Ibrahim, ta bayyana cewar tana cikin rayuwar ƙunci. Jarumar da aka fi sani da Ummi Zeezee ta ce a yanzu tana …
Nishadi
-
Masu shirya fitaccen shirinnan na Labarina sun sanar da fara ɗaukar cigaban shirin kashi na 3. Babban mai bayar da umarni a shirin, Aminu Saira ne ya sanar da haka …
-
LabaraiNishadi
Rarara ya ba wa Tijjani Asase ‘Sangami’ kyautar motar miliyoyin Nairori
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJAIPUR INDIA: Babban mawakin jami’iyyar APC a Najeriya, Dauda Adamu Rarara ya bai wa jarumi Tijjani Asase kyautar mota. DABO FM ta tattara cewar mawakin ya mallaka wa Asase mota …
-
Fitaccen jarumi kuma mawaki a masana’antar fina-finai ta Kannywood, Adamu Abdullahi Zango da aka fi sani da Zango ba shi da lafiya, DABO FM ta tattara. Jarumin ya wallafa sako …
-
Fitaccen mawaki kuma jarumi a masana’antar Kannywood, Ado Isa Gwanja ya bayyana cewa babu wata sauran wayewa data rage masa a fadin duniya. Rahoton DABO FM ya bayyana mawakin yayi …
-
LabaraiNishadi
Mawakiya Maryam A. Baba ‘Sangandale’ ta kwanta matsananciyar rashin lafiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn kwantar da fitacciyar mawakiyar Hausa, Maryam A Baba da aka fi sani da ‘Sangandale’ a asibiti sakamakon matsananciyar rashin lafiya. Da yake fitar da labarin, abokin sana’arta, jarumi Abba …
-
A cikin makon nan, alamu sun nuna akwai wata kyakkyawar alaka da take tsakanin taurarin fim na masana’antar Kannywood, jarumi Adam Zango da jaruma Hadiza Gabon. DABO FM ta tattara …
-
Fitaccen jarumi da mawakin Hausa, Adam Abdullahi Zango ya koma masana’antar Kannywood, masana’antar da a baya ya ayyana ficewa daga ciki. DABO FM ta tattara cewar jarumin wanda aka fi …
-
LabaraiNishadi
Hamisu Breaker ya shiga jerin manyan mawakan da akafi kallo a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen mawakin Hausa, Hamisu Breaker, ya zama wanda akafi kallon wakokinshi a duk cikin mawakan Hausa a halin yanzu. DABO FM ta tattara bayanai wanda zamuyi duba akan Youtube inda …
-
LabaraiNishadi
Maryam Booth za ta raba buhuhunan Shinkafa, Mai da sauran kayayyakin abinci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitacciyar jarumar fim ta Kannywood, Maryam Booth zata raba kayyakin abinci ga masu tsananin bukatar taimako dake sansanin yan gudun hijira. DABO FM ta tattara cewar kayyakin abincin sun hada …
-
Nishadi
Zamani Riga: Me duniyar Kannywood take ciki a Yau da nasarorinta?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAhmad Muhammad Nass. Sana’ar fim na daya daga cikin sanao’in da suka shahara kuma ta samu karbuwa tsakanin al’umomin yankuna da dama a duniya. Sana’ar Fim sana’a ce da ma’abotanta …
-
LabaraiNishadi
Mawakan ‘Hip-Hop’ 2 sun gina titi mai tsawon kilomita 2.5 a jiharsu ta Anambra
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitattun mawakan Najeriya, Kcee da dan uwanshi E-Money, suna gina titi da tsawonshi ya kai kilomita 2.5 a garinsu na Uli dake jihar Anambra. Kcee fitaccen mawakin da yayi wakar …
-
LabaraiNishadi
Darakta Hassan Giggs zai dauki nauyin yi wa wani matashi tiyatar ido
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDarakta Hassan Giggs na masana’antar Kannywood ya dau alkawarin daukar nauyin aikin ido na wani matashi mai suna Sani Lawal dake fama da ciwon ido wanda ya tai ga makantarshi. …
-
Rabilu Musa , wanda aka fi sani da Dan Ibro, fitaccen jarumi, jarumin barkwanci, mashiryin fim hakazalika mai bayar da umarni, ya kasance dan wasan barkwanci da masa’antar Kannywood bata …
-
Nishadi
Yacce yan matan Kannywood suka shilla yawan shakatawa a manyan biranen duniya
by Faizaby FaizaKusan kowanne farkon shekarar bature, al’umma da dama suna kallon lokacin a matsayin lokacin hutu da shakatawa kama daga masu kudi, sanannanun mutane da masu mulki musamman a kasashen turawa …
-
Nishadi
Jarumin kasar Indiya yaki kula Ali Nuhu bayan ya tayashi murnar cika shekara 54
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar 27 ga watan Disambar 2019, jarumin kasar Indiya, Salman Khan, ya cika shekaru 54 a duniya. Hakan yasa fitaccen jarumin fina-finan Kannywood, Ali Nuhu, ya tayashi murnar zagayowar …
-
LabaraiNishadi
Shugaban Majalissar Dattijai ya baiwa jarumi Mustapha Nabruska mukami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin labarai na kamfanin haska fina-finan Hausa, Northflix ya bayyana cewa; Shugaban majalisar dattijai Sanata Ahmad Lawal ya ba wa jarumin fina-finan Hausa Mustapha Nabraska mukamin mai ba shi shawara …
-
LabaraiNishadi
Buhari bai bawa dan Fim din Hausa, Nura Hussaini mukami ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA makon da muke ciki ne dai wasu daga cikin Kafafen Labarai na Hausa suka wallafa labarin cewa; “Shugaba Buhari ya baiwa Nura Hussaini mukami a kwamitin aikin Hajji.” Sai …
-
Gidan Talabijin na Arewa 24 ya fitar da cigaban shirin Kwana Casa’in a manhajar Instagram. Hakan na zuwa ne bayan cika alkawari da tashar tayiwa masu kallonta da cewa zasu …
-
Fitaccen mawakin siyasar, Dauda Adamu Rarara, ya fitar da sabuwar wakar biyo bayan nasarar da shugaba Muhammadu Buhari ya samu a kotun koli akan abokin takararshi, Atiku Abubakar na jami’iyyar …
