Ana zargi wasu ‘yan bindiga da kutsa wa cikin wani masallaci yayin Sallar Tahujjudi, su ka sace a ƙalla mutum 47 daga cikin masallatan. Rahotanni daga karamar hukumar Jibia da …
Tag:
Yan binduga
-
An saki yan matan nan da aka sace a makarantar kwana ta ‘yan mata da ke gari Jangebe da ke jihar Zamfara. Rahotanni sun tabbatar da cewa yanzu haka daliban …
