‘Yan Bindiga a sun sace wani jami’in dan sanda mai mukamin Sifeta a garin Koma na karamar hukumar Jada a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya. Kazalika ‘yan Bindugar …
Tag:
'Yan Bindaga
-
Alhaji Ibrahim Bello, Sarkin Gusau, ya zargi wasu ‘yan jihar Zamfara da taimakawa ‘yan bindiga, barayin shanu da masu garkuwa da mutane. Sarkin ya ce wasu ‘yan jihar suna taimakawa …
