An samu fashewar wani abu da ake tunanin Bam ‘IED Bomb’ ne a kauyen Yammama dake karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Rahotanni sun ce abin fashewar ya tashi ne …
Tag:
‘Yan Bindiga
-
Alhaji Ibrahim Bello, Sarkin Gusau, ya zargi wasu ‘yan jihar Zamfara da taimakawa ‘yan bindiga, barayin shanu da masu garkuwa da mutane. Sarkin ya ce wasu ‘yan jihar suna taimakawa …
