Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje , ya sanya dokar hana fita a jihar Kano baki daya. Gwamnan ya bayyana haka ne yau Talata a fadar gwamnatin jihar. DABO FM …
Tag:
CoronavirusKano
-
Mutane 2 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Ma’aikatar lafiyar ta jihar Kano ce ta sanar da haka a yammacin yau Litinin. “A halin yanzu, karfe 7:45 na …
-
Al’ummar jihar Kano sun bayyana rashin jin dadinsu biyo bayan wasu rahotanni da suka nuna wanda ya kamu da cutar ya shigar da ita cikin jihar bisa ganganci. A jiya …
Older Posts
