Daga cikin manyan kamfanonin simiti a Najeriya, Dangote da BUA Group, suna neman sabbin maaikata a wannan zangon.
Kamfanin BUA da Abdussamad Rabiu yake jagoranta yayi shelar neman ma’aikatan ne a shafinsu na Facebook a daren ranar Talata 7 ga watan Agusta 2019.
Kamfanin ya bayyana cewa ga duk mai bukatar yin aiki da su, ya garzaya shafinsu na yanar gizo-gizo. wanda zamu kawo muku a kasan wannan rubutun.
Danna akan tambarin kasa domin shiga shafin neman aikin.
NB: 1. Kamfanin BUA zasu rufe shafin daukar ma’aikatan a ranar Juma’a 9 ga watan Agusta 2019.
2. Zai fi kyau idan aka zargaza shagunan masu kwamfuta ‘Cafe’ domin ingantaccen cika-cike da kamfanin yake bukata.
A nasu bangaren, kamfanin Dangote sun fitar da yacce mai neman zai nemi aiki.
Dannan akan tambarin kamfanin Dangote domin neman aikin.
