Home LabaraiMutum-mutumi ya karbe aikin ‘Yan Sanda a kasar Sin

Mutum-mutumi ya karbe aikin ‘Yan Sanda a kasar Sin

by Rilwanu A. Shehu
0 comments

Mutum-mutumi na farko ya fara gudanar da ayyukan ‘yan Sanda a kasar Sin(China)Kamar yadda aka tsara shi a kan hakan.

Shi dai wannan Mutum-mutumi yana dauke da Kamarorin tsaro a jikinsa,da kuma Tayu na mota, da karfin Giga Biyar na tsarin Takanologi(5G)

An dai saki wannan Mutum-mutumi ne a birnin Shanghai na kasar ta Sin.

Wannan Mutum-mutumi duk aikin da yayi yana tura sakonninsa ne kai tsaye zuwa ga ofishin ‘Yan Sanda da alhakin kula da shi ya rataya a wuyan su.

Ko sai Yaushe irin wannan ci gaban zai zo Najeriya?

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00