‘Yan ta’adda masu garkuwa da mutane sun sace matar dan majalisar dokoki mai wakiltar karamar hukumar Miga, dake jihar Jigawa, Wanarabul Haruna Dangyatum. Rahoton da Dabo FM ta hada ya …
Tag:
Majalissar Jigawa
-
Majalissar Dokoki ta jihar Jigawa ta fara daukar dimin rikici a zaman ta na yau Talata, 24 na watan Satumba. Kakakin majalissar, Hon. Idris Garba Jahun, ya sanar da dakatar …
-
Majalissar Dokoki ta Bihar Jigawa ta koka game da yadda wani Dan Sanda ya harbe wani Dan Achaba har Lahira a makon da ya gabata. Lamarin dai ya faru a …
-
Majalissar jihar Jigawa ta tsige kakakin majalissar Alhaji Isa Idris a yau Alhamis. Yan majalissa 20 ne daga cikin 30 na jihar suka tsige shi. Sauran Labarin na zuwa………
