Home TarihiLokacin da ake sanar da za’a dauke Wutar Lantarki a Najeriya

Lokacin da ake sanar da za’a dauke Wutar Lantarki a Najeriya

by Dabo Online
0 comments

“Sanarwar samun katsewar wutar Lantarki bisa gyaran kayan aiki.

Za’a samu katsewar Wutar Lantarkin yankunan Akure, Yammcin Tsakiya da Enugu, a ranar Lahadi, 12 ga watan Maris, 1972 daga karfe 9:00 zuwa karfe 3:00 na Yamma.

Katse Lantarkin ta zama tilasta domin inganta kayayyakin aikinmu.”

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00