Home LabaraiYanzu Yanzu: Ganduje ya bude gidajen kallon kwallon kafa

Yanzu Yanzu: Ganduje ya bude gidajen kallon kwallon kafa

by Muhammad Isma’il Makama
0 comments
Kwabid19 Ganduje

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bada umar nin bude gidajen kallon kwallon kafa dake fadin jihar, sai dai ya bada sharudda yanda zasu kare yaduwar Kwabid19.

Rahoton DABO FM daga KanoFucus ya bayyana Ganduje ya bada umarnin ne bayan ganawa da masu ruwa da tsakin kungiyar masu gidajen kallon a fadar gwamnatin jihar Kano.

Tini dai aka dawo gasar Bundes Liga ta kasar Jamus, ana saran komawa gasar Laliga ta kasar Andulus cikin satin nan, gasar Premier ta kasar Burtaniya kuwa sati mai kamawa.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00